• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Farfadowar Tattalin Arzikin Sin

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
tattalin arzikin sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanan baya, babban darektan kamfanin Plymouth Rock James Stone ya shaidawa manema labarai na CMG cewa, “Na yi imani da cewa, sha’anin ba da jiyya zai bunkasa cikin sauri a shekaru 5 zuwa 10 masu zuwa a kasar Sin.” Ban da wannan kuma, a cewar sauran kamfanonin ketare, ba za a iya maye gurbin kasuwar kasar Sin ba, duba da makoma mai haske da ci gaban tattalin arzikin kasar ke da ita.

To, mene ne dalilin da ya sa haka? Bari mu duba yadda tattalin arzikin Sin ya gudana a watanni 2 na farkon bana. Yawan darajar kayayyakin da manyan masana’antu suka samar ya karu da kashi 7% bisa makamancin lokaci na bara, 39 daga cikin manyan nau’o’in masana’antu 41 sun samu karuwa bisa bara, wato yawan nau’o’in masana’antun da suka samu karuwa ya kai kashi 95.1%. Wadannan alkaluma na bayyana cewa, makoma mai haske na karuwar tattalin arzikin Sin cikin dogon lokaci bai canja ba. Kuma an samu mafari mai kyau da ci gaba da farfadowa cikin tsanaki a wannan shekara.

Idan aka duba kasuwar tattalin arzikin Sin, za a iya ganin bunkasuwa a ko ina. Alal misali, a watan Janairu da Faburairu, yawan kudaden da aka kashe kan kayayyakin masarufi ya karu da kashi 5.5% bisa na makamancin lokacin bara, abin da ya bayyana karin karfin sayayya. Baya ga haka, ba za a raba kirkire-kirkire da batun ci gaban tattalin arziki ba, kazalika, yawan na’urorin buga kayayyaki irin na 3D da na’urorin caji na samar da wutar lantarki ga motoci da sassan kayayyakin lantarki da aka samar ya karu da kashi 40% bisa makamancin lokacin bara, kuma yawan jarin da aka zubawa sana’ar kimiya da fasaha ta zamani ya karu da kashi 9.4% bisa makamancin lokacin bara. Hakan ya bayyana kuzarin da kwaskwarima ta haifar, kan karfin samar da kayayyaki.

Mabambanta kamfanonin ketare masu tarin yawa sun zo nan kasar Sin duba da halayya mai yakini ta kirkire-kikire ta kasar. A watan Janairu, adadin sabbin kamfanonin ketare da aka kafa a kasar ya kai 4588, wanda ya karu da kashi 74.4%, inda yawan kudaden da kasashen yamma ke zubawa Sin ya rika karuwa.

Ba shakka, Sin za ta cimma muradunta na raya tattalin arziki a bana, ganin yadda ake samun bunkasuwa a bangarori daban-daban da kuzarin kasuwa da kwarin gwiwar kamfanoni. (Amina Xu)

Labarai Masu Nasaba

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Zulum Ya Amince Da Kashe Naira Biliyan 1 Domin Horas da Malaman Firamare A Borno 

Next Post

Finidi George Ne Zai Jagoranci Wasan Sada Zumunta Na Nijeriya Da Kasar Mali

Related

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

1 minute ago
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

17 hours ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

18 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

19 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

20 hours ago
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka
Daga Birnin Sin

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

21 hours ago
Next Post
finidi

Finidi George Ne Zai Jagoranci Wasan Sada Zumunta Na Nijeriya Da Kasar Mali

LABARAI MASU NASABA

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

September 13, 2025
An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

September 13, 2025
Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

September 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Sabon Sharaɗi Na Buɗe Asusun Banki

Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Sabon Sharaɗi Na Buɗe Asusun Banki

September 13, 2025
PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

September 13, 2025
Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

September 13, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.