• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Farfadowar Tattalin Arzikin Sin

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
tattalin arzikin sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanan baya, babban darektan kamfanin Plymouth Rock James Stone ya shaidawa manema labarai na CMG cewa, “Na yi imani da cewa, sha’anin ba da jiyya zai bunkasa cikin sauri a shekaru 5 zuwa 10 masu zuwa a kasar Sin.” Ban da wannan kuma, a cewar sauran kamfanonin ketare, ba za a iya maye gurbin kasuwar kasar Sin ba, duba da makoma mai haske da ci gaban tattalin arzikin kasar ke da ita.

To, mene ne dalilin da ya sa haka? Bari mu duba yadda tattalin arzikin Sin ya gudana a watanni 2 na farkon bana. Yawan darajar kayayyakin da manyan masana’antu suka samar ya karu da kashi 7% bisa makamancin lokaci na bara, 39 daga cikin manyan nau’o’in masana’antu 41 sun samu karuwa bisa bara, wato yawan nau’o’in masana’antun da suka samu karuwa ya kai kashi 95.1%. Wadannan alkaluma na bayyana cewa, makoma mai haske na karuwar tattalin arzikin Sin cikin dogon lokaci bai canja ba. Kuma an samu mafari mai kyau da ci gaba da farfadowa cikin tsanaki a wannan shekara.

Idan aka duba kasuwar tattalin arzikin Sin, za a iya ganin bunkasuwa a ko ina. Alal misali, a watan Janairu da Faburairu, yawan kudaden da aka kashe kan kayayyakin masarufi ya karu da kashi 5.5% bisa na makamancin lokacin bara, abin da ya bayyana karin karfin sayayya. Baya ga haka, ba za a raba kirkire-kirkire da batun ci gaban tattalin arziki ba, kazalika, yawan na’urorin buga kayayyaki irin na 3D da na’urorin caji na samar da wutar lantarki ga motoci da sassan kayayyakin lantarki da aka samar ya karu da kashi 40% bisa makamancin lokacin bara, kuma yawan jarin da aka zubawa sana’ar kimiya da fasaha ta zamani ya karu da kashi 9.4% bisa makamancin lokacin bara. Hakan ya bayyana kuzarin da kwaskwarima ta haifar, kan karfin samar da kayayyaki.

Mabambanta kamfanonin ketare masu tarin yawa sun zo nan kasar Sin duba da halayya mai yakini ta kirkire-kikire ta kasar. A watan Janairu, adadin sabbin kamfanonin ketare da aka kafa a kasar ya kai 4588, wanda ya karu da kashi 74.4%, inda yawan kudaden da kasashen yamma ke zubawa Sin ya rika karuwa.

Ba shakka, Sin za ta cimma muradunta na raya tattalin arziki a bana, ganin yadda ake samun bunkasuwa a bangarori daban-daban da kuzarin kasuwa da kwarin gwiwar kamfanoni. (Amina Xu)

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Zulum Ya Amince Da Kashe Naira Biliyan 1 Domin Horas da Malaman Firamare A Borno 

Next Post

Finidi George Ne Zai Jagoranci Wasan Sada Zumunta Na Nijeriya Da Kasar Mali

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

13 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

13 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

15 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

18 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

20 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

21 hours ago
Next Post
finidi

Finidi George Ne Zai Jagoranci Wasan Sada Zumunta Na Nijeriya Da Kasar Mali

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.