• English
  • Business News
Saturday, May 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Takarar Gwamnan Jihar Ogun Na PRP Bamgbose Ya Mutu , Yana Da Shekara 54

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Dan Takarar Gwamnan Jihar Ogun Na PRP Bamgbose Ya Mutu , Yana Da Shekara 54
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasa da ‘yan makwanni kalilan da samun nasarar tikitin takara na jam’iyyar sa, dan takarar gwamnan Jihar Ogun a karkashin lemar Peoples Redemption Party (PRP), Farfesa David Olufemi Bamgbose, ya mutu.

Dattijon mai shekara 54 a duniya ya kasance mai taimakon al’umma kuma Farfesa ne a sashin ilimi (education) ya mutu ne a ranar Juma’a a asibitin Sacred Heart da ke Lantoro, Abeokuta, inda aka kwantar da shi domin jinyar gajeruwar rashin lafiya da ta sameshi.

  • Zulum Ya Shigar Da Marayu 7000 Makaranta A Monguno
  • Yadda Rugujewar Gadar Katarko Ta Katse Yobe Da Jihohin Borno Da Gombe

LEADERSHIP ta labarto cewa a ranar Alhamis ne marigayi Bamgbose ya yi korafin rashin lafiya inda makusantansa suka garzaya da shi wani asibiti mai zaman kansa da ke rukunin gidajen ‘yan gaju (FHE) da ke Olomoore a yankin Abeokuta yayin da kuma aka canza masa asibiti zuwa babban asibitin Gwamnatin tarayya (FMC) da me Abeokuta.

Hadimin mamacin, Oduntan Olayemi, shine ya tabbatar da mutuwar mai gidan nasa a lokacin da ke zantawa da ‘yan jarida a Abeokuta, ya yi bayanin cewa an sanya marigayin a na’urar da ke taimakawa numfashi a asibitin Sacred Heart har zuwa ranar Juma’ar lokacin da rai ya yi halinsa.

Ya ce kafin ya mutu ya yi ta harba numfashi sosai inda aka yi kokarin kula da shi amma kwana ya kare.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Bamgbose dai ya fice daga jam’iyyar PDP inda ya shiga cikin PRP a kwanakin baya.

Kafin nan a zaben 2015 ne ya kasance dan takarar gwamna na jihar Ogun a karkashin jam’iyyar APGA.

Ya kasance wanda ya lashe zaben fitar da gwani na jam’iyyar PRP na zaben 2023 da ke tafe wanda aka gudanar a ofishin NUJ da ke Iwe Irohin, Abeokuta, babban birnin jihar.

Marigayin Farfesa ne a jami’ar European America University, kafin mutuwarsa babban Minista ne a cocin Peace and Love Church of God, da ke yankin Ogbe a cikin Abeokuta, ya mutu ya bar matarsa Misis Mary Bamgbose da yara shida.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Dan Takarar GwamnaogunPRP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zulum Ya Shigar Da Marayu 7000 Makaranta A Monguno

Next Post

Majalisar Dattawa Na Neman A Kara Harajin Ilimin Manyan Makarantu

Related

Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

2 days ago
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma
Da ɗumi-ɗuminsa

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

1 week ago
Gobara Ta Tashi A Barikin Sojoji A Borno, Bama-bamai Sun Fashe
Da ɗumi-ɗuminsa

Gobara Ta Tashi A Barikin Sojoji A Borno, Bama-bamai Sun Fashe

2 weeks ago
Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa N835 Kan Kowace Lita
Da ɗumi-ɗuminsa

Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa N835 Kan Kowace Lita

1 month ago
Fitaccen Malamin Musulunci Mai Da’awar Sunnah A Nijeriya, Dr. Idris Dutsen Tanshi Ya Rasu
Da ɗumi-ɗuminsa

Fitaccen Malamin Musulunci Mai Da’awar Sunnah A Nijeriya, Dr. Idris Dutsen Tanshi Ya Rasu

1 month ago
Ku Gafarce Ni, Na Yi Nadamar Tallata Tinubu Da Na Yi – Ɗanbilki Kwamanda
Da ɗumi-ɗuminsa

Ku Gafarce Ni, Na Yi Nadamar Tallata Tinubu Da Na Yi – Ɗanbilki Kwamanda

3 months ago
Next Post
Majalisar Dattawa Na Neman A Kara Harajin Ilimin Manyan Makarantu

Majalisar Dattawa Na Neman A Kara Harajin Ilimin Manyan Makarantu

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Taro Na 34 Na Kasashen Larabawa

Xi Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Taro Na 34 Na Kasashen Larabawa

May 17, 2025
Jami’ar FUDAMA Ta Ƙara Fadawa Cikin Rikicin Shuagabanci A Katsina

Jami’ar FUDAMA Ta Ƙara Fadawa Cikin Rikicin Shuagabanci A Katsina

May 17, 2025
Rokar Kasuwanci Ta Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 6 Zuwa Sararin Samaniya

Rokar Kasuwanci Ta Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 6 Zuwa Sararin Samaniya

May 17, 2025
Gidan Adana Kayayyakin Tarihi Na Amurka Ya Mayarwa Kasar Sin Rubuce-rubucen Hannu Masu Daraja Na Lokacin Yake-yake A Kasar

Gidan Adana Kayayyakin Tarihi Na Amurka Ya Mayarwa Kasar Sin Rubuce-rubucen Hannu Masu Daraja Na Lokacin Yake-yake A Kasar

May 17, 2025
Bude Kofar Kasar Sin Dama Ce Ga Duniya Har Abada

Bude Kofar Kasar Sin Dama Ce Ga Duniya Har Abada

May 17, 2025
Boko Haram Sun Kashe Mutum 12 A Wani Sabon Hari A Borno

Mutum 3 Sun Rasu, Wasu Sun Jikkata Yayin Da Bama-bamai Suka Tashi A Hanyar Borno

May 17, 2025
Hukuma Ta Haramta Bikin Ranar Kauyawa A Kano

Hukuma Ta Haramta Bikin Ranar Kauyawa A Kano

May 17, 2025
Dalilin Ƴansandan Kano Na Tsare Wasu Awaki

Dalilin Ƴansandan Kano Na Tsare Wasu Awaki

May 17, 2025
Ƙungiyar Fulani Makiyaya Ta Nuna Damuwarta Na Ɓacewar Mataimakin Shugabanta

Ƙungiyar Fulani Makiyaya Ta Nuna Damuwarta Na Ɓacewar Mataimakin Shugabanta

May 17, 2025
Me Ya Sa Manchester United Ta Fi Yin Kokari A Europa League?

Me Ya Sa Manchester United Ta Fi Yin Kokari A Europa League?

May 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.