• English
  • Business News
Thursday, September 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dilolin Miyagun Kwayoyi Da Barayin Gwamnati Ne Ke Adawa Da Sabon Tsarin CBN – Kungiyar Dalibai

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Dilolin Miyagun Kwayoyi Da Barayin Gwamnati Ne Ke Adawa Da Sabon Tsarin CBN – Kungiyar Dalibai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) ta bayyana goyon bayanta ga sabon tsarin babban bankin Nijeriya na sauya fasalin Naira da kuma takaita mu’amala da tsabar kudi, inda tace bai kamata ‘yan Nijeriya su bar tsabar kudi a hannun masu sana’ar kwayoyi da azzaluman ‘yan canji da ‘yan kasuwa ba.

 

Kungiyar daliban ta kuma bukaci babban bankin kasa CBN da ya samar da isassun matakai masu tsauri da za su ceto darajar Naira.

  • Alfanun Da Ke Tattare Da Sabon Tsarin Cire Kudi Na CBN – Sanusi

LEADERSHIP ta ruwaito cewa a baya-bayan nan an yi ta samun wasu gungun magoya baya da kuma adawa da sabbin manufofin Bankin CBN.

 

Labarai Masu Nasaba

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

Sai dai yayin da yake mayar da martani game da ci gaban a ranar Talata ta hanyar wata sanarwa bayan taron gaggawa na shugabannin kungiyar da aka gudanar a karshen mako, inda aka yi tsokaci kan batutuwan da suka dame daliban Nijeriya da kuma yadda lamarin zai shafi rayuwar daliban. kungiyar daliban ta bukaci ‘yan Nijeriya da su rungumi canjin, sannan kuma ta nemi bankuna da su sa ke inganta aikace-aikacensu ta yanar gizo don karfafa kwarin gwiwar masu amfani da su.

 

Sanarwar mai dauke da sa hannun Shugaban kungiyar daliban ta kasa NANS, Kwamared Felix Attah Nnalue, ta ce Nijeriya a matsayinta na kasa mafi karfin tattalin arziki da yawan al’umma a Afirka amma ta samu hauhawar farashin canji da ba za a taba mantawa da shi ba a cikin shekaru bakwai da suka gabata, ya kamata a shawo kan lamarin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Fara Rijistar Shiga Makarantun Gaba Da Sakandire UTME 14 Ga Janairun 2023 —JAMB

Next Post

2023: Za Mu Sanya Kafar Wando Daya Da Dillalan Masu Sayen Kuri’a —INEC

Related

Boko Haram Na Yin TikTok, Suna Sarrafa Jirage Marasa Matuƙi Don Sa Ido Kan Sansanonin Soji – Bulama 
Labarai

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

49 minutes ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

2 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Labarai

Cutar Diphtheria Ta Kashe Yara 10 A Jihar Neja

5 hours ago
DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci
Manyan Labarai

DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

7 hours ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Labarai

‘Yansanda Sun Cafke ‘Yan Fashi 3 A Kano, Sun Ƙwato Motar Sata

8 hours ago
Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu
Labarai

Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu

9 hours ago
Next Post
2023: Za Mu Sanya Kafar Wando Daya Da Dillalan Masu Sayen Kuri’a —INEC

2023: Za Mu Sanya Kafar Wando Daya Da Dillalan Masu Sayen Kuri'a —INEC

LABARAI MASU NASABA

Boko Haram Na Yin TikTok, Suna Sarrafa Jirage Marasa Matuƙi Don Sa Ido Kan Sansanonin Soji – Bulama 

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

September 11, 2025
Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

September 11, 2025
Najeriya: Ajandar Jagorantar Duniya Ta Ba Da Gudummawa Ga Tsarin Kasashen Duniya

Najeriya: Ajandar Jagorantar Duniya Ta Ba Da Gudummawa Ga Tsarin Kasashen Duniya

September 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

Cutar Diphtheria Ta Kashe Yara 10 A Jihar Neja

September 11, 2025
DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

September 11, 2025
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi

‘Yansanda Sun Cafke ‘Yan Fashi 3 A Kano, Sun Ƙwato Motar Sata

September 11, 2025
Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu

Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu

September 11, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarni Karya Farashin Kayan Abinci A Nijeriya

September 11, 2025
Mun Gano Famfo 5,570 Da Ake Amfani Da Su Wajen Satar Danyen Mai — NNPCL

Mele Kyari Ya Bayyana A Ofishin EFCC Kan Zargin Badaƙalar Dala Biliyan 7.2

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.