• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duk Wanda Zai Yi Noma Ya Tabbatar Da Kiyaye Lokaci – AFAN

by Sabo Ahmad
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Duk Wanda Zai Yi Noma Ya Tabbatar Da Kiyaye Lokaci – AFAN
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban gamayyar kungiyoyin manoma na kasa, Dakta Farouk Mudi, ya tabba-tar da cewa, duk wanda zai noma kowane irin amfanin gona zai noma ya tabbatar da ya kiyaye lokaci, wato daidai lokacin da ya kamata ya yi shukar.

Domin kuwa shuka amfanin gona a lokacin da ya kamata, shi ass a manomin ya samu amfani mai yawa. Dakta Farouk ya bayyana hakan ne, lokacin da wakilinmu Bello Hamza ke tattauna wa da shi, a ass a noma ta kafar sadarwar Fotkas wan-da ake watsa shirye-shirye kai-tsaye daga kamfanin haridar ta LEADERSHIP zuwa assan duniya.

  • Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

Farouk, ya kara da cewa, bayan kiyaye lokacin da ya kamata a yi shuka, sai kuma wani abu da yake da matukar muhimmanci ga manomi, shi ne, samun ingantac-cen iri wanda zai bayar da amfani mai yawa, kuma mai yawa.

Sannan kuma ya bukaci dukkan manoma da su rungumi, yin amfani da dukkan wani ci gaba da aka kawo a fannin noma.
Da ya juya, kan kiransa ga gwamnati, ya bukaci gwamnatin ta kara bunkasa hanyoyin da za ass an takin zama, a cikin sauki kuma a kan lokaci.

Daga nan kuma sai ya kara, yi wa gwamnati tambihi cewa, manoma musamman masu noma kayan ass a irin su tumatur, suna bukatar a samar musu da nasana’antu wadanda za su iya adana dukkan wani abu da manonin ya noma mu-samman ta bangaren kayan ass a, irin su tumatur da tattasai da kuma kankana.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

Farouk ass , samar da masana’antu da za su sarrafa amfanin gonar yadda za a iya adana shi da kuma daukarsa zuwa wasu ass ana ciki da wajen kasar nan ba tare da ya lalace ba, zai taimaka wajen habaka tattalin arzikin manoman da ma kasa baki daya.

Haka kuma, a daidai wannan lokacin da za a iya cewa, kusan ma fi yawancin al’umma sun shiga halin tsaka-mai-wuya, musamman sakamon canjin kudin da aka yi, saboda haka sai ankarar da manoma ka da, sun dinga siyar da amfanin gomarsu a wannan lokaci, domin kuwa, matukar suna sayar wa za su yi, amuna asara wadda tana iya rage musu karfi wajen noman da ke fuskanta nan gaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tasirin Karancin Kudade Ga Kananan Sana’o’i

Next Post

An Ba Ni Kyautar Miliyan 150 Da Motar Miliyan 80 Don Na Bar Tafiyar Atiku – Sarkin Waka

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

4 days ago
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

5 days ago
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet
Noma Da Kiwo

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

5 days ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

6 days ago
Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

2 weeks ago
Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja
Noma Da Kiwo

Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja

2 weeks ago
Next Post
An Ba Ni Kyautar Miliyan 150 Da Motar Miliyan 80 Don Na Bar Tafiyar Atiku – Sarkin Waka

An Ba Ni Kyautar Miliyan 150 Da Motar Miliyan 80 Don Na Bar Tafiyar Atiku - Sarkin Waka

LABARAI MASU NASABA

Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.