• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duk Wanda Zai Yi Noma Ya Tabbatar Da Kiyaye Lokaci – AFAN

by Sabo Ahmad
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Duk Wanda Zai Yi Noma Ya Tabbatar Da Kiyaye Lokaci – AFAN
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban gamayyar kungiyoyin manoma na kasa, Dakta Farouk Mudi, ya tabba-tar da cewa, duk wanda zai noma kowane irin amfanin gona zai noma ya tabbatar da ya kiyaye lokaci, wato daidai lokacin da ya kamata ya yi shukar.

Domin kuwa shuka amfanin gona a lokacin da ya kamata, shi ass a manomin ya samu amfani mai yawa. Dakta Farouk ya bayyana hakan ne, lokacin da wakilinmu Bello Hamza ke tattauna wa da shi, a ass a noma ta kafar sadarwar Fotkas wan-da ake watsa shirye-shirye kai-tsaye daga kamfanin haridar ta LEADERSHIP zuwa assan duniya.

  • Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

Farouk, ya kara da cewa, bayan kiyaye lokacin da ya kamata a yi shuka, sai kuma wani abu da yake da matukar muhimmanci ga manomi, shi ne, samun ingantac-cen iri wanda zai bayar da amfani mai yawa, kuma mai yawa.

Sannan kuma ya bukaci dukkan manoma da su rungumi, yin amfani da dukkan wani ci gaba da aka kawo a fannin noma.
Da ya juya, kan kiransa ga gwamnati, ya bukaci gwamnatin ta kara bunkasa hanyoyin da za ass an takin zama, a cikin sauki kuma a kan lokaci.

Daga nan kuma sai ya kara, yi wa gwamnati tambihi cewa, manoma musamman masu noma kayan ass a irin su tumatur, suna bukatar a samar musu da nasana’antu wadanda za su iya adana dukkan wani abu da manonin ya noma mu-samman ta bangaren kayan ass a, irin su tumatur da tattasai da kuma kankana.

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

Farouk ass , samar da masana’antu da za su sarrafa amfanin gonar yadda za a iya adana shi da kuma daukarsa zuwa wasu ass ana ciki da wajen kasar nan ba tare da ya lalace ba, zai taimaka wajen habaka tattalin arzikin manoman da ma kasa baki daya.

Haka kuma, a daidai wannan lokacin da za a iya cewa, kusan ma fi yawancin al’umma sun shiga halin tsaka-mai-wuya, musamman sakamon canjin kudin da aka yi, saboda haka sai ankarar da manoma ka da, sun dinga siyar da amfanin gomarsu a wannan lokaci, domin kuwa, matukar suna sayar wa za su yi, amuna asara wadda tana iya rage musu karfi wajen noman da ke fuskanta nan gaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tasirin Karancin Kudade Ga Kananan Sana’o’i

Next Post

An Ba Ni Kyautar Miliyan 150 Da Motar Miliyan 80 Don Na Bar Tafiyar Atiku – Sarkin Waka

Related

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

6 days ago
Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON
Noma Da Kiwo

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

6 days ago
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

3 weeks ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

3 weeks ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

4 weeks ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

4 weeks ago
Next Post
An Ba Ni Kyautar Miliyan 150 Da Motar Miliyan 80 Don Na Bar Tafiyar Atiku – Sarkin Waka

An Ba Ni Kyautar Miliyan 150 Da Motar Miliyan 80 Don Na Bar Tafiyar Atiku - Sarkin Waka

LABARAI MASU NASABA

Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

September 12, 2025
Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya

Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya

September 12, 2025
Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

September 12, 2025
Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

September 12, 2025
Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

September 11, 2025
Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

September 11, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

September 11, 2025
Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

September 11, 2025
Shettima

Shettima Ya Bada Umarnin Gaggauta Raba Lamunin Naira Biliyan 250 Ga Ƙananan Manoma 

September 11, 2025
An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.