• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Farfesa Gwarzo Ya Yi Wa Mai Gadi Kyautar Gida Saboda Gaskiyarsa

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Farfesa gwarzo

Shugaban Jami’ar Maryam Abacha American University ta Najeriya da Nijar, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo ya ba da kyautar gida ga daya daga cikin jami’an dake gadi mafi dadewa a jami’o’in biyu, Malam Umar Mohammed Sanda bisa gaskiyarsa da rikon amana

 

Da yake gabatar da makullan gidan ga Malam Sanda a ranar Laraba 21 ga watan Yuni, 2023 a muhallin jami’ar MAAUN na dindindin, Farfesa Gwarzo ya ce Malam Sanda ya yi aiki a Jami’o’in Nijar da Nijeriya sama da shekaru goma, kuma an same shi da gaskiya da rikon amana a duk tsawon lokacin

  • Yadda Matar Shugaban DSS Ta Yi Barazanar Hana Ni Zama Gwamnan Kano –Abba Gida-Gida

A madadin jami’ar MAAUN na Nijar da Nijeriya, ina so na ba da wannan ladan gidan nan gare ka saboda gaskiya da rikon amanarka

 

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Na yanke shawarar ba shi gida ne domin ya samu wurin da zai zauna da iyalinsa cikin kwanciyar hankali

 

Nayi shawarar bashi wani abu mai daraja saboda mutum ne mai himma wanda a kodayaushe yake kula da ayyukansa kuma ya kan tsaya a inda na nemi ya tsaya,” Farfesa Gwarzo ya ce a yayin da yake gabatar da makullan gidan ga Malam Sanda

 

A don haka ya shawarci wanda aka bai wa gidan da ya ci gaba da kasancewa mai gaskiya da rikon amana da kuma aiki tukuru a duk inda ya samu kansa

 

Farfesa Gwarzo ya kuma bukaci sauran ma’aikatan da ke aiki a Jami’ar da sauran wurare da su yi koyi da Malam Sanda domin a cewarsa gaskiya da rikon amana tana biya

 

Da yake mayar da jawabi, Malam Sanda ya nuna jin dadinsa ga Jami’ar da kuma wanda ya kafa jami’ar bisa wannan gagarumin aiki tare da addu’ar Allah ya saka masa da alheri

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima
Manyan Labarai

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna
Manyan Labarai

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Next Post
Shugaban Kasar Sin Ya Ba Da Umarnin Gudanar Da Ceto Yadda Ya Kamata Bayan Fashewar Da Ta Faru A Wani Gidan Cin Abinci

Shugaban Kasar Sin Ya Ba Da Umarnin Gudanar Da Ceto Yadda Ya Kamata Bayan Fashewar Da Ta Faru A Wani Gidan Cin Abinci

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025
Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.