• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fasahohin Sin Sun Taimakawa Kasashen Afirka Wajen Samun Bunkasuwa Mai Dorewa

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Fasahohin Sin Sun Taimakawa Kasashen Afirka Wajen Samun Bunkasuwa Mai Dorewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An gudanar da taron shirin matsugunnan bil Adama na MDD wato UN-HABITAT karo na biyu a birnin Nairobin kasar Kenya, tsakanin ranaikun 5 zuwa 9 ga wannan wata na Yuni, taron da ya maida hankali ga batutuwan da suka shafi yanayin birane, da tinkarar rikicin birane da sauransu.

Tuni dai kasar Sin ta ingiza more fasahohi a fannin samun bunkasuwa mai dorewa a birane da kauyukan kasashen Afirka, wanda hakan ya samar da tunani, da shirye-shiryen Sin ga kasashen Afirka, a fannonin inganta yanayin zaman rayuwar dan Adam.

  • An Kaddamar Da Makon Fim Na Ziri Daya Da Hanya Daya A Shanghai

A watan Janairu na shekarar bana, an fara zirga-zirgar jiragen kasa, a mataki na farko na aikin gina hanyoyin jiragen kasa na jihar Lagos dake tarayyar Nijeriya, aikin da kamfanin gine-gine na kasar Sin ya dauki alhakin gudanarwa. Wannan ce dai hanya ta farko da kamfanin Sin ya tsara, da kuma ginawa da kansa a yammacin Afirka.

Da yake tsokaci game da hakan, jami’in hukumar sufuri a jihar Lagos Babatunde Odejide, ya bayyana cewa, aikin ya saukakawa jama’ar dake wurin zirga-zirga. Kana jiragen kasan na amfani ne da wutar lantarki, matakin da ya rage fitar da iska mai gurbata muhalli.

Shi kuwa a nasa tsokaci game da wannan batu, farfesa a jami’ar Addis Ababa ta kasar Habasha Costantinos Berhutesfa, cewa ya yi idan kasashen Afirka suka yi hadin gwiwa tare da kasar Sin, ba ma kawai za a yi amfani da albarkatun makamashi na Afirka ba tare da gurbata muhalli ba ne kadai, matakin zai kuma ingiza damar more fasahohi, da nasarori da kasashen Afirka ke ci, a fannin amfani da makamashi mai tsafta. (Zainab)

Labarai Masu Nasaba

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ranar Dimokuradiyya: Tinubu Zai Yi Jawabi Ga ‘Yan Nijeriya A Gobe Litinin

Next Post

Shugabancin Majalisar Wakilai: Betara Da Gagdi Sun Mara Wa Abbas Baya

Related

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

14 hours ago
CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025
Daga Birnin Sin

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

15 hours ago
Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed
Daga Birnin Sin

Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed

16 hours ago
Hadin Gwiwar Sin Da Kasashe Masu Tasowa Ya Dade Da Zama Kan Gaba A Bangaren Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Waje
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Kasashe Masu Tasowa Ya Dade Da Zama Kan Gaba A Bangaren Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Waje

17 hours ago
Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici
Daga Birnin Sin

Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici

19 hours ago
Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa
Daga Birnin Sin

Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa

21 hours ago
Next Post
Shugabancin Majalisar Wakilai: Betara Da Gagdi Sun Mara Wa Abbas Baya

Shugabancin Majalisar Wakilai: Betara Da Gagdi Sun Mara Wa Abbas Baya

LABARAI MASU NASABA

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

June 1, 2025
Gwamnan kano

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

June 1, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

June 1, 2025
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

June 1, 2025
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

June 1, 2025
Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

June 1, 2025
Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

June 1, 2025
Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

May 31, 2025
CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

May 31, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

May 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.