• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Sin Ya Gana Da Wakilin Amurka Kan Sauyin Yanayi

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Firaministan Sin Ya Gana Da Wakilin Amurka Kan Sauyin Yanayi

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê7ÔÂ18ÈÕ ÀîÇ¿»á¼ûÃÀ¹ú×ÜÍ³ÆøºòÎÊÌâÌØÊ¹¿ËÀï 7ÔÂ18ÈÕÉÏÎ磬¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌûá¼ûÃÀ¹ú×ÜÍ³ÆøºòÎÊÌâÌØÊ¹¿ËÀï¡£ лªÉç¼ÇÕß ¶¡º£ÌÎ Éã

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau ne, firaministan kasar Sin Li Qiang ya gana da manzon musamman na shugaban kasar Amurka kan sauyin yanayi John Kerry a nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.

Li ya bayyana cewa, Sin da Amurka kasashe ne masu muhimmanci a duniya, kuma inganta hadin gwiwar dake tsakaninsu, ba kawai zai amfanawa juna ba, har ma da duniya baki daya.

  • Xi Ya Jaddada Gina Kyakkyawar Sin Da Inganta Zamanantar Da Zaman Jituwa Tsakanin Dan Adam Da Muhalli

A nasa bangare John Kerry ya ce, Amurka na fatan alakar kasashen biyu, za ta daidaita.

Bugu da kari, a yau Talata ne mamba a ofishin siyasa na kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, kuma daraktan ofishin lura da harkokin waje na kwamitin kolin JKS Wang Yi, shi ma ya zanta da John Kerry a nan birnin Beijing.

Yayin zantawar tasu, Wang Yi ya ce duniya na bukatar alakar Sin da Amurka ta kasance cikin yanayi na daidaito. Kaza lika ya kamata sassan biyu su aiwatar da matakai masu inganci, su yi aiki tare, don dawo da alakar kasashen biyu kan turba ta gari.

Labarai Masu Nasaba

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Firaministan Sin

Kaza lika, Wang ya ce Sin a shirye take ta karfafa tattaunawa da tsagin Amurka, ta yadda za a kai ga cimma moriyar hadin gwiwa, da hada kai wajen shawo kan kalubalen sauyin yanayi.

Shi kuwa a nasa bangare, mista Kerry cewa ya yi har kullum Amurka, na nacewa manufar nan ta kasar Sin daya tak a duniya, kuma a shirye take ta karfafa hadin gwiwa da kasar Sin karkashin manufar martaba juna, da warware sabanin kasashen biyu lami lafiya, da kuma hada karfi wuri guda don magance kalubalolin dake addabar duniya, kamar na sauyin yanayi. (Saminu Alhassan, Ibrahim Yaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Tayar Da Jijiyoyin Wuya Kan Sabon Farashin Fetur

Next Post

Uba Sani Ya Rantsar Da Manyan Jami’an Gwamnati Biyu A Jihar Kaduna

Related

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo
Daga Birnin Sin

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

8 hours ago
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani
Daga Birnin Sin

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

9 hours ago
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

10 hours ago
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari
Daga Birnin Sin

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

11 hours ago
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi
Daga Birnin Sin

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

12 hours ago
Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire
Daga Birnin Sin

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

14 hours ago
Next Post
Uba Sani Ya Rantsar Da Manyan Jami’an Gwamnati Biyu A Jihar Kaduna

Uba Sani Ya Rantsar Da Manyan Jami’an Gwamnati Biyu A Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Ta Kama Bisa Kuskuren Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Ta Kama Bisa Kuskuren Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

September 16, 2025
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Amusan Da Gumel Murnar Samun Nasarori A Ɓangarori Daban-daban

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.