• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Sin Ya Gana Da Wakilin Amurka Kan Sauyin Yanayi

by CMG Hausa
2 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê7ÔÂ18ÈÕ
    ÀîÇ¿»á¼ûÃÀ¹ú×ÜÍ³ÆøºòÎÊÌâÌØÊ¹¿ËÀï
    7ÔÂ18ÈÕÉÏÎ磬¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌûá¼ûÃÀ¹ú×ÜÍ³ÆøºòÎÊÌâÌØÊ¹¿ËÀï¡£
    лªÉç¼ÇÕß ¶¡º£ÌÎ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê7ÔÂ18ÈÕ ÀîÇ¿»á¼ûÃÀ¹ú×ÜÍ³ÆøºòÎÊÌâÌØÊ¹¿ËÀï 7ÔÂ18ÈÕÉÏÎ磬¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌûá¼ûÃÀ¹ú×ÜÍ³ÆøºòÎÊÌâÌØÊ¹¿ËÀï¡£ лªÉç¼ÇÕß ¶¡º£ÌÎ Éã

A yau ne, firaministan kasar Sin Li Qiang ya gana da manzon musamman na shugaban kasar Amurka kan sauyin yanayi John Kerry a nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.

Li ya bayyana cewa, Sin da Amurka kasashe ne masu muhimmanci a duniya, kuma inganta hadin gwiwar dake tsakaninsu, ba kawai zai amfanawa juna ba, har ma da duniya baki daya.

  • Xi Ya Jaddada Gina Kyakkyawar Sin Da Inganta Zamanantar Da Zaman Jituwa Tsakanin Dan Adam Da Muhalli

A nasa bangare John Kerry ya ce, Amurka na fatan alakar kasashen biyu, za ta daidaita.

Bugu da kari, a yau Talata ne mamba a ofishin siyasa na kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, kuma daraktan ofishin lura da harkokin waje na kwamitin kolin JKS Wang Yi, shi ma ya zanta da John Kerry a nan birnin Beijing.

Yayin zantawar tasu, Wang Yi ya ce duniya na bukatar alakar Sin da Amurka ta kasance cikin yanayi na daidaito. Kaza lika ya kamata sassan biyu su aiwatar da matakai masu inganci, su yi aiki tare, don dawo da alakar kasashen biyu kan turba ta gari.

LABARAI MASU NASABA

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Firaministan Sin

Kaza lika, Wang ya ce Sin a shirye take ta karfafa tattaunawa da tsagin Amurka, ta yadda za a kai ga cimma moriyar hadin gwiwa, da hada kai wajen shawo kan kalubalen sauyin yanayi.

Shi kuwa a nasa bangare, mista Kerry cewa ya yi har kullum Amurka, na nacewa manufar nan ta kasar Sin daya tak a duniya, kuma a shirye take ta karfafa hadin gwiwa da kasar Sin karkashin manufar martaba juna, da warware sabanin kasashen biyu lami lafiya, da kuma hada karfi wuri guda don magance kalubalolin dake addabar duniya, kamar na sauyin yanayi. (Saminu Alhassan, Ibrahim Yaya)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC
Daga Birnin Sin

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba
Daga Birnin Sin

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Next Post
Uba Sani Ya Rantsar Da Manyan Jami’an Gwamnati Biyu A Jihar Kaduna

Uba Sani Ya Rantsar Da Manyan Jami’an Gwamnati Biyu A Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

October 30, 2025
Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025
Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

October 30, 2025
Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.