• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gasar Cin Kofin Turai 2024: Kasashe Na Ci Gaba Da Shirye-Shirye

by Abba Ibrahim Wada
1 year ago
in Wasanni
0
Gasar Cin Kofin Turai 2024: Kasashe Na Ci Gaba Da Shirye-Shirye
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kawo yanzu kasashe 20 ne suka samu gurbin shiga gasar cin kofin nahiyar Turai na Euro 22024 kai tsaye, wanda Kasar Jamus za ta karbi bakuncin wasannin a shekara mai zuwa ta 2024.

Kasar Ingila, wadda Gareth Southgate ke jan ragama tana cikin tawagogin da za su jira raba jadawali, bayan da ta ja ragamar rukuni na uku, itama Scotland ta samu gurbi na zuwa gasar.

  • Shirin Rage Tsadar Rayuwa: Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Biyan Sabon Tsarin Albashi Daga Afrilun 2024 – Minista
  • Masani: Zamanantarwa Irin Ta Sinawa Wani Sabon Salo Ne Na Wayewa

Dukkan wadda ta yi ta daya da ta biyu a kowanne rukuni, su ne suka samu tikiti kai tsaye a wasannin da za a fara daga watan Yuni zuwa Yulin na shekarar ta 2024 kamar yadda yake a doka.

Yanzu kenan saura gurbi uku ya rage, inda kasashe 12 za su buga wasannin cike gurbin shiga Euro 2024 domin samun kasashen da za su cike gurbin gasar da ake ganin za ta kayatar matuka.

Tawaga nawa ce za ta buga Euro 2024?

Labarai Masu Nasaba

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

Kasa 23 ce za ta barje gumi a Euro 2024, inda Jamus da za ta karbi bakuncin wasannin ce kadai da ta samu takiti kai tsaye saboda a doka duk kasar da za ta karbi bakunci tana da tikiti kyauta.

A ranar Talatar watan da ya gabata aka kammala karawar cikin rukuni ta yadda aka samu kasashe 20 da suka kai Euro 2024 kai tsaye kuma su ne za su fafata tare da ragowar kasashe ukun da za su bi su nan gaba.

Kawo yanzu kasashen da suka samu gurbin shiga gasar sun hada da kasashen Sipaniya, Scotland, France, Netherlands, England, Italy, Turkey, Croatia, Albania, Jamhuriyar Czech, Belgium, Austria, Hungary, Serbia, Denmark, Slobenia, Romania, Switzerland, Portugal da kuma Slobakia.

Yanzu kasa uku za a tantance, bayan buga karawar cike gurbi, domin samun 24 da za su fafata a Jamus a 2024 kuma za a raba jadawalin cike gurbi bisa la’akari da kwazon tawaga a wasannin da suka buga a cikin rukuni.

Bayan raba jadawalin, kasar Wales za ta karbi bakuncin Filland a wasan cike gurbi na gasar Euro 2023 da Jamus za ta karbi bakunci sannan kasar da ta yi nasara cikinsu za ta buga wasan gaba da Poland ko Estonia a gida domin samun gurbi a gasar da za a fara a ranar 14 ga watan Yuni a kare a ranar 14 ga watan Yuli 2024.

A rukuni na biyu akwai wasa tsakanin Isra’ila da Iceland, yayin da Bosnia Herzogobina za ta karbi bakuncin Ukraine, sannan a rukuni na uku Georgia da Ludembourg ne za su fatata waca ta yi nasara kuma za ta barje gumi da Kazakhstan ko kuma Greece.

Yadda Aka Raba Jadawalin:

Rukunin (A) Poland da Estonia – Wales da Finland. Rukunin (B) Israel da Iceland.

Bosnia-Herzegobina da Ukraine. Rukunin (C) Georgia da Ludembourg Greece da Kazakhstan


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Guterres: Wajibi Ne Shugabannin Duniya Su Kawo Karshen Mummunan Dumamar Yanayi

Next Post

An Kammala Wasan  Karshen Damben Warriors  Na Wannan Shekarar A Kano

Related

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau
Wasanni

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

3 days ago
Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 
Wasanni

Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

4 days ago
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa
Manyan Labarai

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

6 days ago
Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro
Wasanni

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

6 days ago
PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 
Wasanni

PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 

1 week ago
UEFA: Inter Milan Ta Yi Wa Barcelona Kancal
Wasanni

UEFA: An Kai Ruwa Rana Yayin Da Inter Ta Koro Barcelona Gida

1 week ago
Next Post
An Kammala Wasan  Karshen Damben Warriors  Na Wannan Shekarar A Kano

An Kammala Wasan  Karshen Damben Warriors  Na Wannan Shekarar A Kano

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: TangarÉ—ar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.