• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gaskiyar Lamari Kan Duwatsun Kasar Kongo Masu Dauke Da Lantarki

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
Gaskiyar Lamari Kan Duwatsun Kasar Kongo Masu Dauke Da Lantarki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Miliyoyin mutane a ciki da wajen nahiyar Afirka sun kalli wasu bidiyoyi da ke nuna yadda wasu duwatsu ke samar da lantarki.

Daya daga cikin bidiyoyin ya nuna yadda wutar ke tartsasti yayin da aka hada duwatsun biyu, inda aka rubuta kalaman da ke cewa ”An samu duwatsun lantarki a Jamhuriyar Dimokradiyyar Kongo”.

  • Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Gina Budadden Tsarin Raya Tattalin Arzikin Duniya

Wannan bidiyo ya yadu kamar wutar daji a lokacin da hamshakin kan kasuwar Afirkan nan Daniel Marben ya wallafa shi a shafinsa mai mabiya dubu 800 tare da rubuta Kalaman: ”Karin matsaloli na tunkaro mu, ina tausaya wa nahiyata Afirka”
Wani mai amfani da shafin Tuwita, ya yi tsokaci a kan bidiyon da Marben ya wallafa, ta hanyar wallafa wani bidiyo da ke nuna wani mutum rike da kwan lantarki kaure da wayoyi guda biyu inda kwan lantarkin ke kawo hasken wuta da zarar ya jona wayoyin a jikin wani karamin dutse da ke hannunsa.

Sa’o’i bayan nan ne kuma Marben ya sake wallafa wannan bidiyo a shafin nasa, inda fiye da mutum miliyan kaya suka kalle shi.
Fitaccen shafin Tuwitan nan mai suna ‘Africa Archibes’ ya sake wallafa duka bidiyoyin biyu, inda kaya daga cikin bidiyoyin aka kalle shi sau kusan miliyan 35.

To sai dai babu tabbas game gaskiyar lamarin duwatsun.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Bincike ya nuna cewa bidiyon farko da Marben ya wallafa, an fara wallafa shi a shafin Facebook na Jami’ar Mohamed na kaya, da ke Oujda a Morocco.

Inda aka rubuta kalmar ”Lithium!!?” ba tare da karin bayani ba.
BBC ta tuntubi Jami’ar, to sai dai har yanzu babu martani daga gare ta.

To amma abu mafi muhimmanci shi ne shin da gaske ne duwatsun da aka nuna a bidiyon za su iya rike ko samar da lantarki?

Dakta Ikenna Okonkwa malami a sashen koyar da ilimin ma’adinai na jami’ar Nijeriya ya ce ”ba zai yiwu ba”.
Ya ce “Duwatsun sun yi kama da ma’adinin zinc ko dalma, don haka ba su da karfin ma’adinin da zai samar da lantarki”.

Za su iya rike wutar da ire-iren ma’adinai irinsa ke da ita, to amma ba ta da karfin da za ta haska kwan lantarki”, in ji Dakta Okonkwo.

Don haka a ganinsa wannan bidiyo kawai wani ”siddabaru ne”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zan Ceto Tattalin Arzikin Nijeriya Daga Durkushewa – Tinubu

Next Post

Firaministan Kambodiya: Takunkuman Da Ake Sanyawa Babu Tsayawa Na Haifar Da Tashe-Tashen Hankali A Duniya

Related

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya
Labarai

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

9 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

9 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

11 hours ago
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

14 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

14 hours ago
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

15 hours ago
Next Post
Firaministan Kambodiya: Takunkuman Da Ake Sanyawa Babu Tsayawa Na Haifar Da Tashe-Tashen Hankali A Duniya

Firaministan Kambodiya: Takunkuman Da Ake Sanyawa Babu Tsayawa Na Haifar Da Tashe-Tashen Hankali A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.