• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
in Madubin Rayuwa
0
GORON JUMA’A
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shafin da ya ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki na kusa dana nesa, har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba. Kamar kowanne mako shafin na tafe da sakonnin gaishe-gaishen wadanda suka aiko, a yau ma shafin n tafe da sakonnin da ku ka aiko mana kamar haka;

Sako daga Zainab Bello, Unguwar Me Dile Jihar Kano:

Ina gaida babbar kawata Aminiyata, uwar dakina Haj. Rakiya Sulen Garo uwa goya marayu, mai ubanma da uwarma duk ita ce uwarsu, sai Salamatu Uwargidan Kwankwaso Haj. Mama na gaisheta, Sai Suwaiba Sulen Garo mata ga kwamishinan Knapda Hassan Dan Baffa, Sai Uwata Mariya Sulen Garo, sai Auta Umma Autan Hajiya, da kawata Ladidi Inusa Hotoro, da Jamila Babu Brigade, da Hajiya Rabi Ali Galadima Fagge Principal dina. Ina gaida kanwata Salamatu Bello, sai Amina Bello, da Maryam Bello, Shafa’atu Bello, Jamila Bello duk a Yakasai, da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Hazira Abubakar Kamba:

Da farko ina gaida mahaifina Alh. Garba Muhammad Kamba, da Mahaifiyata Mariya Abdullahi Kamba, sai maigidana Abdullahi Usman, da kannena Muhammad Abubakar, Kabiru Abubakar Kamba, Aisha Abubakar Kamba, da fatan za su yi juma’a lafiya.

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Rafi’a Muhammad Abubakar Jihar Kano, Kawo:

Ina gaida Aunty Jamila, Ina gaida Aunty Alawiyya, ina gaida Amina, ina gaida Sunusi Soja Dan Auta.

Sako daga Fatima Ya’u Jihar Kano Kawon Maigari:

Ina mika sakon goron Juma’a zuwa ga Mamana sai Bestyna Abdulkadir, sai friends dina Zainab Mukhtar, da Khadija Lawan, da Hajara Muhammad Sa’id, da Aisha Salisu, da Fatima Waziri, da Amina Usman, Hasiya Bashir, da Ummi Tasi’u, sai Farida Bala, Zainab Garba, Hauwa Kabir, Aisha Tukur, Maryam Isyaku, Hauwa Bello, Dafatan sun yi Sallar Juma’a Lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Babu Wani Shiri Na Kwaso ‘Yan Nijeriya Daga Falasdin Ko Isra’ila –Gwamnatin Tarayya

Next Post

Kamannin Annabawa Suna Tukewa Ne A Siffofin Manzon Allah (SAW)

Related

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

1 day ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

1 month ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

3 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
Next Post
Kamannin Annabawa Suna Tukewa Ne A Siffofin Manzon Allah (SAW)

Kamannin Annabawa Suna Tukewa Ne A Siffofin Manzon Allah (SAW)

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.