• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
11 months ago
in Madubin Rayuwa
0
GORON JUMA’A
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’ar barkanku da wannan rana ta juma’a, barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na ‘GORON JUMA’A’. Shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa har ma da wadanda aka juma’a ba a hadu ba ko ake son haduwa da su irin na makaranta.

Kafin na mika sakon gaisuwar ta ku sai na fara mika tawa gaisuwar zuwa ga Editana Abdukrazak Yahuza Jere, tare da sauran ma’aikata baki daya da fatan an yi Juma’a lafiya. Sakon goron juma’a zuwa ga dukkanin ‘yan uwana, iyaye, yayye, da kanne da abokan arziki baki daya da fatan suma sun yi juma’a lafiya. Yanzu kuma zan mika kadan daga cikin sakonnin da kuka turo kamar haka:

Sako daga Dahiru Musa (Mai saida Jarida bakin bata Jihar Kano):

Dubun gaisuwa tare da fatan alheri ga wannan Jarida ta mu mai albarka, ina son mika goron juma’a ga abokanaina kamar Alhaji Jinjiri na Alhaji Shu’aibu Lamiru Musa Mile 12 Legas, dana getso Bebeji da Kabiru me shayi, da Dan Habi zabo da Yusuf Letu, dukka a garin sabon Layin Kara Gwarzo Jihar Kano.

Sako daga Bala Dan Koli Gwada Jihar Niger Karamar Hukumar Shiroro:

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Salam. Dafatan an wuni lafiya, ina wa ‘yan uwana barka da Juma’a irin su; Alhaji Rabiu Dan Koli da Alhaji Marillo mai kwaya da Abdulkadir Sardaunan Getso dukkansu a garin Gwada. Na gode, Allah ya karawa Jaridar Leadaship albarka amin.

Sako daga Hadi Tsohon Sarki Daura -08164205067 -08127909054:

Ass. Gaisuwar Goron Juma’a ga mai girma shugaban hukumar Ilimi bai daya na Jihar Katsina Alh. Lawal Buhari Daura, da mai girma shugaban karamar hukumar Daura Hon. Alh Bala Musa, da mai girma shugaban hukumar Ilimin bai daya na karamar hukumar Daura Alh. Nura Lawal, da mai girma kansilan mazabar Uban dawaki B. Ward Daura Hon. Malam Ubale da mai girma shugaban matasa na jam’iyyar APC Ta Jihar Katsina Alh. Murtala Shehu, Da fatan Allah ya kara karesu daga sharrin makiya na fili dana boye, Allah ya kara rufa musu asiri duniya da lahira Amin.

Sako daga Haj. Aisha Rilwan Jihar Bauchi:

Ina mika sakon gaisuwata zuwa ga ‘Yan uwana Haj. Marka, da Salamatu Rilwan, da Khajija da Hafsat. Ina mika sakon gaisuwata zuwa ga Kawayena Hadiza Jibril, Haj. Sadiya, Abida Ahmad, Zuhriyya Aminu, Suwaiba Sauban da sauran kawayena duk a garin Bauchi.

Sako daga Ahmad Halliru Jihar Katsina:

Ina gaida masoyiyata, abar kaunata, muradin zuciyata Leemat Beauty, sakon na musamman ne zuwa gareta abar alfahari na. Ina gaida abokaina Sulaiman me inkiya, Fauwaz na Azima, Faisal dan boi, Masoyi me jama’a, Safyanu J.k, dan Adamawa, Bello yaron kirki, da duk jama’ar AZ Group.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gaishe-GaisheGoron Juma'a
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Allah Yake Nuna Tausayi Da Girmama Manzon Allah S.A.W (1)

Next Post

Masu Zanga-Zanga A Jigawa Sun Ƙi Bin Umarnin Zama A Gida, Sun Fito A Rana Ta Biyu

Related

Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

1 month ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen Yaɗa Labarai A Kebbi
Labarai

Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen Yaɗa Labarai A Kebbi

4 months ago
Next Post
Masu Zanga-Zanga A Jigawa Sun Ƙi Bin Umarnin Zama A Gida, Sun Fito A Rana Ta Biyu

Masu Zanga-Zanga A Jigawa Sun Ƙi Bin Umarnin Zama A Gida, Sun Fito A Rana Ta Biyu

LABARAI MASU NASABA

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

June 24, 2025
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.