• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gudummawar Sin Ga Tattaunawa Tsakanin Mabanbantan Wayewar Kai Da Dunkulewar Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
3 months ago
Sin

A baya bayan nan kasar Sin ta karbi bakuncin manyan tarukan tattaunawa masu matukar muhimmanci, wadanda ke da alaka da bunkasa wayewar kai tsakanin al’ummun duniya. Cikin tarukan akwai dandalin Nishan karo na 11 da ya gudana a Qufu, mahaifar shahararren masanin falsafar nan na kasar Sin wato Confucius. Kazalika, birnin Beijing ma ya karbi bakuncin taron koli na ministoci game da tattauna batutuwan da suka shafi wayewar kan kasa da kasa. A daya bangaren, an gudanar da taron koli na ministocin kasashe mambonin hadin gwiwa na Shanghai ko SCO a birnin Tianjin mai makwaftaka da Beijing. 

A dukkanin tarukan nan da suka gudana cikin wannan wata na Yuli, shugabannin kasar Sin, da baki mahalarta masu tarin yawa daga sassan kasa da kasa, sun jaddada muhimmancin tattaunawa tsakanin mabambantan wayewar kai tsakanin al’ummun duniya, a matsayin wani ginshiki na dinke sassan kasa da kasa waje guda da cin gajiya tare.

  • Sojoji Sun Kama Jami’an NURTW 2, Da Mai Karɓar Harajin IPOB
  • Roy Jakobs: Ba Za A Iya Rabuwa Da Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ba

Ko shakka babu tattaunawa, da gudanar da shawarwari tsakanin mabanbantan wayewar kai na ingiza damar musayar fahimta, da akidu, da kwarewa tsakanin al’adu, da wayewar kai, da dinkewar kasashe, wanda hakan ka iya bunkasa fahimtar juna, da yaukaka hadin gwiwa tsakanin daukacin kasashen duniya.

Tattaunawa tsakanin mabambantan wayewar kai ba sabon batu ba ne. Batu ne da ya ratsa tsawon tarihin bil’adama, kuma ana iya ganin misalai da dama na hakan a gabobin tarihi daban daban. A fannin kare kimar al’adu da aka gada daga kaka da kakanni, Sin ta cimma manyan nasarori masu tarin yawa. Kuma wayewar kanta, na cikin mafiya dadewa a duniya, wanda ya wanzu har tsawon shekaru 5,000, tare da yaduwa ta hanyoyin tattaunawa, da zaman jituwa tare da sauran al’ummun duniya.

Hakan ne ma ya sa sanarwar bayan taron Beijing na ministoci game da wayewar kan duniya, ta jaddada muhimmancin musaya tsakanin al’ummu, da cudanyar al’adu a matsayin ginshikin kawar da rashin jituwa tsakanin mabambantan wayewar kai, da bunkasa hadin gwiwa wajen shawo kan tarin kalubale dake addabar duniya. Yayin da a daya hannun, tsare-tsare 110 da aka fitar yayin taron suka mayar da hankali ga yadda za a aiwatar da shirye-shiryen cimma gajiya daga mabambantan wayewar kai na sassan kasa da kasa.

LABARAI MASU NASABA

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta
Daga Birnin Sin

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

October 23, 2025
Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa
Daga Birnin Sin

Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

October 23, 2025
Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba
Daga Birnin Sin

Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

October 23, 2025
Next Post
Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Kano Don Ta’aziyyar Ɗantata

Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Kano Don Ta'aziyyar Ɗantata

LABARAI MASU NASABA

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

October 23, 2025
Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

October 23, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayakan Boko Haram 6, Sun Kama Wasu A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 50, Sun Daƙile Hare-Hare A Borno

October 23, 2025
Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

October 23, 2025
Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

October 23, 2025
Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara

Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara

October 23, 2025
Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Kasar Sin Ta Karyata Rahoto Na Zuki-ta-malle Da Wata Cibiyar Binciken Amurka Ta Fitar Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Yammacin Afirka

October 23, 2025
An Kammala Taron JKS Inda Aka Amince Da Shawarwari Kan Shirin Ci Gaban Kasar Sin Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 15

An Kammala Taron JKS Inda Aka Amince Da Shawarwari Kan Shirin Ci Gaban Kasar Sin Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 15

October 23, 2025
Tinubu Ya Rantsar Da Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Tinubu Ya Rantsar Da Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 23, 2025
Sanarwar Bayan Taron Jks: Mene Ne Sirrin Kwarin Gwiwar Kasar Sin?

Sanarwar Bayan Taron Jks: Mene Ne Sirrin Kwarin Gwiwar Kasar Sin?

October 23, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.