ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, November 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnati Ta Samo Jarin Fiye Da Dala Biliyan 2 A Bangaren Wutar Lantarki

by Bello Hamza
2 years ago
Lantarki

A karshen makon jiya ne gwamnatin tarayya da sanar da cewa, ta samu nasarar jawo masu zuba jari daga kasashen waje inda suka zuba jarin fiye da na Dala Biliyan 2 don bunkasa bangaren samar da wutar lantarki cikin shekara 10 da suka wuce.

Sanarwa haka ta fito ne daga hukumnar samar da wutar lantarki a yankunan karkara, ta kuma kara da cewa, don tabbatar da wannan nasarar, gwamnati ta shiga yarjejeniyar tallafa wa juna da Bankin Duniya, Bankin Bunkasa Afirika, ‘Global Alliance for People and Planet’, ‘Rocky Mountain Institute’ da kuma ‘Japan International Cooperation Agency’.

  • Gobe Za A Tsame Duk Ma’aikacin Tarayya Da Ba Ya Cikin Tsarin IPPIS Daga Biyan Albashi
  • Da Ɗumi-ɗuminsa: Kotun Ƙoli Ta Yi Fatali Da Ƙarar Atiku Da Obi, Ta Tabbatar Da Nasarar Tinubu

Sauran kungiyoyin da hukumomin da aka shiga yarjejeniyar da su sun kuma hada da ‘Sustainable Energy for ALL’, ‘Agence Française de Débeloppement’, ‘The United Kingdom Nigeria Infrastructure Adbisory Facility’, ‘European Union’, ‘United Nations Industrial Debelopment Organisation’ sai kuma ‘Global Enbironment Facility’, da kuma ‘United States Agency for International Debelopment’.

ADVERTISEMENT

Darakta mai kula bunkasar hukumar, Mutari Ibrahim,  ya bayyana haka a takardar sanarwa da ya raba wa manema labarai a Abuja, ya kuma kara da cewa, “Daga shekarar 2020 zuwa yau,, REA ta samu nasarar samar wa mutum Miliyan 7.5 wutar lantarki da kuma gidaje Miliyan 1.5, ta kuma samar da kananan tashoshin wutar lantarki mai karfin grid 130, da kuma tsarin ‘standalone’ har miliyan 1.3 a gidaje. Hukumar ta kuma samar da wutar lantar na kan titi mai amfani da hasken rana na tsawon kilomita 1,650, wamda hakan ya taimaka wajen samar da tsaro da bunkasaa ci gaban yankuna karkara.

“Haka kuma shirin REA ya kammala ayyuka 1,403 a karkashin kasafin kudin manyan ayyuka, inda aka samar da hasken wutan lantarki mai amfani da hasken rana, kananan tashar wutan lantarki, an kuma samar da wannan ci gaban ne ta hanyar ilimantarwa da harkar gona.

LABARAI MASU NASABA

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

Hukumar ta kuma bayyana cewa, a shekarar 2022 a wani bangare na shirin rage talauci a kasa an samar da karin dala biliyan 4 inda aka zuba don bukasa tattalin arzikin al’umma tare da shirin rage radadin talauci da ake fama da shi.

An kuma shirya amfani da wani bangare na kudaden wajen samar da karin wutar lantarki a wurare fiye da 50,000 don karfafa harkokiin kananan kasuwanci masu amfani da wutar lantarki da suka hada da makarantu da wuraren ibada.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur
Tattalin Arziki

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

November 14, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho
Tattalin Arziki

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

November 14, 2025
Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

November 14, 2025
Next Post
Zimbabwe

An Gudanar Da Bikin Mika Sabon Ginin Majalissar Dokokin Zimbabwe

LABARAI MASU NASABA

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

November 15, 2025
Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

November 15, 2025
Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

November 15, 2025
Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa

Ina Son Kasancewa Cikin Koshin Lafiya Kafin Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Messi

November 15, 2025
Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Gina Sabbin Ginshikan Samar Da Ci Gaban Kasa Masu Inganci

Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Gina Sabbin Ginshikan Samar Da Ci Gaban Kasa Masu Inganci

November 15, 2025
Duk Niyyar Da Mutum Ya Shigo Da Ita Kannywood Ita Za Ta Bi Shi —HAUWA KUJAMA

Duk Niyyar Da Mutum Ya Shigo Da Ita Kannywood Ita Za Ta Bi Shi —HAUWA KUJAMA

November 15, 2025
Sin Ta Sha Alwashin Bunkasa Goyon Bayan Juna Tsakaninta Da Saliyo

Sin Ta Sha Alwashin Bunkasa Goyon Bayan Juna Tsakaninta Da Saliyo

November 15, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

November 15, 2025
An Gabatar Da Sabuwar Hanyar Raya Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka

An Gabatar Da Sabuwar Hanyar Raya Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka

November 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.