• English
  • Business News
Tuesday, September 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

by Sulaiman
2 hours ago
in Manyan Labarai
0
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kula da tsarin fansho ta kasa (PTAD) ta sanar da fara aiwatar da karin kudaden fansho da aka amince da shi kwanan nan ba jimawa.

 

A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Talata, hukumar ta ce, karin ₦32,000, ga masu karɓar fansho da suka cancanta, an tabbatar da shi ne a cikin tsarin biyan fansho na watan Satumba na 2025.

  • Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang
  • Gwamnatin Tarayya Ta Soke Bikin Faretin Ranar Samun ’Yancin Kai

A cewar PTAD, ci gaban ya biyo bayan fitar da wani ɓangare na naira miliyan 420.188 daga cikin kuɗaɗen gaggawa na Naira biliyan 45 da shugaba Bola Tinubu ya amince da shi a baya.

 

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Ta Sace Kwamishinan Zaɓe A Neja, Tsohon Shugaban SUBEB, Da Wasu

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai

“Wannan muhimmin al’amari ya sake tabbatar da himmar Gwamnatin Tarayya a fili don kiyaye walwala da haƙƙin ’yan fansho dake ƙarƙashin shirin (DBS) bisa ga manufar sabunta fata,” in ji Daraktan PTAD.

 

Mahukunta PTAD sun nuna jin daɗinsu ga shugaba Tinubu kan amincewa da tallafin gaggawar, wanda a cewarsu hakan zai inganta jin daɗi da walwalar masu karɓar fanshon.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

Next Post

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

Related

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Ta Sace Kwamishinan Zaɓe A Neja, Tsohon Shugaban SUBEB, Da Wasu

6 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai

9 hours ago
Da Dumi-Dumi: ASUU Ta Janye Yajin Aikin Watanni Takwas Da Take Yi 
Manyan Labarai

ASUU Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwanaki 14 Don Biyan Buƙatunta

11 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Soke Bikin Faretin Ranar Samun ’Yancin Kai
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Soke Bikin Faretin Ranar Samun ’Yancin Kai

12 hours ago
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara
Manyan Labarai

NAF Ta Fatattaki ‘Yan Ta’addan Da Suka Addabi Al’ummar Jihar Kwara

1 day ago
Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port
Manyan Labarai

Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port

1 day ago
Next Post
Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

September 30, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

September 30, 2025
Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

September 30, 2025
‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Ta Sace Kwamishinan Zaɓe A Neja, Tsohon Shugaban SUBEB, Da Wasu

September 30, 2025
Bam Ya Hallaka ‘Yan Sa-kai Biyu A Yobe

Bam Ya Hallaka ‘Yan Sa-kai Biyu A Yobe

September 30, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai

September 30, 2025
Da Dumi-Dumi: ASUU Ta Janye Yajin Aikin Watanni Takwas Da Take Yi 

ASUU Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwanaki 14 Don Biyan Buƙatunta

September 30, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Soke Bikin Faretin Ranar Samun ’Yancin Kai

Gwamnatin Tarayya Ta Soke Bikin Faretin Ranar Samun ’Yancin Kai

September 30, 2025
Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

September 29, 2025
Kofin Duniya: FIFA Ta Zabtarewa Afirka Ta Kudu Maki Uku

Kofin Duniya: FIFA Ta Zabtarewa Afirka Ta Kudu Maki Uku

September 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.