• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Soke Kwangilar Gyaran Titin Abuja Zuwa Kaduna Da Kano

byNaziru Adam Ibrahim
11 months ago
Kwangilar

Gwamnatin Tarayya ta soke kwangilar da ta bai wa kamfanin Julius Berger na gyaran sashe na ɗaya na babbar titin Abuja zuwa Kaduna da Zariya zuwa Kano, saboda kin amincewa da farashin N740,797,204,173.25 da sauransu.

Daraktan Yada Labarai na Ma’aikatar Ayyuka Mohammed Ahmed, ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar.

  • Kamfanin Google Ya Bai Wa Nijeriya Tallafin N2.8bn Don Bunkasa Tattalin Arziki
  • Yawan ‘Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Da Suka Halarci Canton Fair A Wannan Karo Ya Kafa Tarihi

Ya ce an dakatar da kwantiragin ne saboda rashin bin ka’idojin da aka yi bitarsu na biyan kuɗin da sauran sharudan aikin da suka hada da dakatar da aiki da kuma kin zuwa wurin don ci gaba.

Ya yi nuni da cewa ma’aikatar ayyuka ta bayar da sanarwar dakatar da kamfanin na Julius Berger, tsawon kwanaki 14 don gyaran babbar hanyar ta daga Abuja zuwa Kaduna da Zariya zuwa Kano kan kwangila mai lamba 6350.

Ma’aikatar ta yi amfani da sashe na dokokin kwangila wajen soke aikin a ranar 4 ga watan Nuwamba, 2024.

LABARAI MASU NASABA

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Ya bayyana cewa kwangilar gyaran hanyoyin ta kasu kashi uku ne, wanda an bai wa Julius Berger ne a ranar 20 ga watan Disambar 2017, inda aka fara a ranar 18 ga watan Yuni 2018, ta hannun ministan ayyuka da gidaje na lokacin, Babatunde Raji Fashola, a wanda ya fara biyan kudi N155.748,178,425.50, don soma aikin

Ya ce an kammala sashe na biyu na hanyar wato Kaduna zuwa Zariya, da na uku Zariya zuwa Kano, tare da miƙa su a lokacin gwamnatin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari.

Ya ce ma’aikatar ta mika takardar buƙatar amincewar kamfanin na karshe game da aikin a ranar 23 ga watan Oktoba, 2024, tare da neman ya bayyana ra’ayinsa a rubuce, don karɓar kudin kwangilar da aka sake dubawa na N740,797,204,173.25 cikin kwanaki bakwai, ko kuwa ya rasa kwangilar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu
Siyasa

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya
Manyan Labarai

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Next Post
Yau Amurkawa Ke Kaɗa Ƙuri’ar Zaɓen Shugaban Ƙasa

Yau Amurkawa Ke Kaɗa Ƙuri'ar Zaɓen Shugaban Ƙasa

LABARAI MASU NASABA

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version