• English
  • Business News
Monday, July 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gyaran Babban Masallaci Da Coci Na Kasa Zai Ci Naira Miliyan Dubu, In Ji Ministan Abuja

by Yusuf Shuaibu
3 years ago
in Kananan Labarai
0
Gyaran Babban Masallaci Da Coci Na Kasa Zai Ci Naira Miliyan Dubu, In Ji Ministan Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar gudanarwa ta babban birnin tarayya (FCTA) tana shirin kashe naira biliyan daya wajen gyaran babban masallaci da cocin da ke garin Abuja.

Ministan Abuja, Muhammed Bello shi ya bayyana hakan lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadar shugaban kasa da ke Abuja.

  • Wainar Da Aka Toya A Zaben Dan Takarar APC Na Shugaban Kasa

Ya ci gaba da bayyana cewa a halin yanzu dai kudaden shiga na Abuja yana karu zuwa biliyan 200 a duk shekara.
Ministan ya kara da cewa za a kashe naira biliyan 500 a kan kowanni wurin ibada na addinan biyu ne domin tsare wuraren Ibadan daga farmakin ‘yan ta’adda.

Ya ce garin Abuja yana kara bunkasa a halin yanzu, wanda ake ta samun karuwar kudaden shiga na haraji.
Ya ce, “Za mu yi amfani da abubuwan da muke da su a hannu wajen tsare babban birnin tarayya, domin akwai wuraren da suke bukatan samun kariya.

“Muna matukar kokari wajen tara kudaden shiga domin mu kawata birnin Abuja da ababen more rayuwa wajen kara habaka garin.”
Bello ya yaba wa jami’an tsaro wajen gudanar da kyakkyawan aiki na kula da garin Abuja.

Labarai Masu Nasaba

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

“Jami’an tsaro suna matukar kokarin a Abuja. Duk abubuwan da suke faruwa da a Abuja wadanda muke ji a kafafen yada labarai, kosan kashi 10 zuwa 15 sun zama tarihi.”

Sai dai ya bayyana cewa za a ci gaba da gudanar da rusau a cikin Abuja domin sake dawowa da cikakken tsarin birnin.
“A yau mun rushe wasu yankuna a garin Abuja, kuma za mu ci gaba da yin hakan saboda duk yadda muka yi kokarin tabbatar da doka da oda, sai mun samu mutane masu kunnen kashe da za su karya doka,” in ji Bello.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Cinikayyar Wajen Sin Ya Farfado Sakamakon Daukar Kwararan Matakan Farfadowar Tattalin Arziki

Next Post

Sin: Tilas Amurka, Birtaniya Da Australiya Su Amsa Tambayar Duniya Kan Jirgin Ruwa Mai Aiki Da Makamashin Nukiliya

Related

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

2 months ago
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

3 months ago
Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya
Kananan Labarai

Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya

4 months ago
Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi

5 months ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Kananan Labarai

Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Dala Tiriliyan 7 A Tsarin Kasuwancin Musulunci Na Duniya

10 months ago
Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara
Labarai

Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara

11 months ago
Next Post
Sin: Tilas Amurka, Birtaniya Da Australiya Su Amsa Tambayar Duniya Kan Jirgin Ruwa Mai Aiki Da Makamashin Nukiliya

Sin: Tilas Amurka, Birtaniya Da Australiya Su Amsa Tambayar Duniya Kan Jirgin Ruwa Mai Aiki Da Makamashin Nukiliya

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Tsayin Daka Kan Daidaita Batun Nukiliyar Iran Ta Hanyar Siyasa Da Diflomasiyya

Sin Ta Yi Tsayin Daka Kan Daidaita Batun Nukiliyar Iran Ta Hanyar Siyasa Da Diflomasiyya

July 21, 2025
Mutumin El-Rufai, Baloni, Ya Fice Daga APC A Kaduna

Mutumin El-Rufai, Baloni, Ya Fice Daga APC A Kaduna

July 21, 2025
An Sanya Wa Titin Shendam Sunan Marigayi Muhammadu Buhari

An Sanya Wa Titin Shendam Sunan Marigayi Muhammadu Buhari

July 21, 2025
Rashford Na Dab Da Komawa Barcelona A Matsayin Aro

Rashford Na Dab Da Komawa Barcelona A Matsayin Aro

July 21, 2025
Tsoffin Ƴansanda Sun Fara Zanga-Zangar Ƙuncin Rayuwa A Abuja

Tsoffin Ƴansanda Sun Fara Zanga-Zangar Ƙuncin Rayuwa A Abuja

July 21, 2025
Iran Ta Zargi Birtaniya, Faransa, Da Jamus Da Gazawa Kan Yarjejeniyar Nukiliyar 2015

Iran Ta Zargi Birtaniya, Faransa, Da Jamus Da Gazawa Kan Yarjejeniyar Nukiliyar 2015

July 21, 2025
Ƴan Bindiga Sun Tafka Gagarumar Sata A Bauchi, Sun Tafi Da Mutane 4

Ƴan Bindiga Sun Tafka Gagarumar Sata A Bauchi, Sun Tafi Da Mutane 4

July 21, 2025
Yadda Gwamnan Katsina Ya Tsira Daga Hatsarin Mota

Yadda Gwamnan Katsina Ya Tsira Daga Hatsarin Mota

July 21, 2025
Saurayi Ya Kashe Budurwarsa, Yace Sharrin Ƙwaya Ne

Saurayi Ya Kashe Budurwarsa, Yace Sharrin Ƙwaya Ne

July 21, 2025
Kamfanonin Kera Kayan Likitanci Na Duniya: Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Kasar Sin Babban Ginshiki Ne

Kamfanonin Kera Kayan Likitanci Na Duniya: Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Kasar Sin Babban Ginshiki Ne

July 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.