• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Habasha Na Kara Nuna Sha’awar Cinikayyar Ridi A Kasuwannin Sin

by CMG Hausa
3 years ago
sesame seed (Sesamum indicum),  pooring from wooden shovel

sesame seed (Sesamum indicum), pooring from wooden shovel

Masu samar da ridi da fitar da shi ketare, sun bayyana matukar sha’awarsu na kara zurfafa huldar cinikayya da kasar Sin, a yayin da ake samun karuwar masaya daga kasar Sin.

Sisay Asmare, shugaban kungiyar masu sarrafa wake da nau’ikan amfanin gona da ake fidda mai da fitar dasu zuwa ketare ta kasar Habasha, (EPOSPEA), ya fadawa kamfanin dillancin labarai na Xinhua a baya bayan cewa, kasar Sin ta kasance a matsayin babbar kasuwar da kasar Habasha ke samar mata da ridi a shekaru 10 da suka gabata, yayin da kashi 60 zuwa kashi 70 bisa 100 na ridin Habasha ana fitar da shi ne zuwa kasuwannin kasar Sin.

  • Mataimakin Shugaban NDB: Ya Dace A Tsaya Ga Ra’ayin Cudanyar Bangarori Daban Daban

Alkaluman da kungiyar EPOSPEA ta fitar sun nuna cewa, tsakanin shekarun 2018 zuwa 2021, kasar Sin ta shigo da ridi da adadinsa ya kai ton 282,554 daga kasar Habasha, lamarin da ya sanya ta zama ta farko ta fannin yawan shigowa da ridi daga Habasha.

A cewar Asmare, bikin baje kolin shigi da ficin kayayyakin na kasa da kasa na kasar Sin wato CIIE, ya kasance a matsayin wata muhimmiyar dama ga manyan ‘yan kasuwar dake fitar da kayayyaki ketare a kasar Habasha, inda suka samu karin karbuwa a kasuwannin hada-hadar ridi na kasar Sin, ta hanyar zurfafa hadin gwiwa da takwarorinsu na kasar Sin.

Yace wannan biki ya kasance mai matukar muhimmanci gare su. Sannan a lokacin da aka shirya bikin, an samu manyan kamfanonin da suka nuna sha’awarsu, kuma sun halarci bikin sau da dama.

LABARAI MASU NASABA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Baya ga batun ridi, kasar Habasha tana kuma samun damar kara fadada cinikayyarta da kasar Sin a kasuwannin sayar da koffi, a yayin da kasar ta yankin Asiya ta kasance kasa ta takwas mafi shigo da koffi daga kasar Habasha a cikin shekaru 10 da suka gabata.(Ahmad)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka
Daga Birnin Sin

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
Next Post
Sama Da Mutane 36,000 Ne Ke Dauke Da Cuta Mai Karya Garkuwar Jiki A Taraba

Sama Da Mutane 36,000 Ne Ke Dauke Da Cuta Mai Karya Garkuwar Jiki A Taraba

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.