• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Bangaren Tsaro Zai Shimfida Yanayi Mai Kyau Ga Bunkasuwar Afirka

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Afirka

Bisa kididdgar da aka bayar, yawan nakiyoyin da aka binne a karkashin kasa da suka rage a wurare daban-daban a duniya bayan yake-yake ya kai miliyan 110, lamarin dake zama kalubale ga tsaron duniya. Nahiyar Afirka ma, wuri ne mafi fama da wannan mummunar matsala. An ce, yawan nakiyoyin da aka binne a karkashin kasa da suka rage a kasashen Afirka 19 ya kai kimanin miliyan 37. A kasar Mozambique, rabin nakasassu sun gamu da wannan matsala ne saboda fashewar nakiyoyin. A Angola kuma, ko wani mutum daya cikin mutane 236, ya rasa hannu ko kafa sanadin fashewar nakiyoyin.

 

Ana daukar tsaro da muhimmanci saboda shi ne kashin bayan samun bunkasuwa. Sin ta dade tana dukufa kan taimakawa al’ummar Afirka wajen kawar da nakiyoyin da aka binne a karkashin kasa don tabbatar da jin kai, inda ta dauki matakai na tallafa wa Habasha da Angola da Eritrea da kuma Chadi da sauransu, wajen inganta kwarewarsu ta kawar da nakiyoyin, don kare tsaron jama’ar kasashen da ciyar da bunkasuwar tattalin arziki da zaman al’umma gaba. Sai kuma a gun taron koli na dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afirka da ba a dade da rufewa ba a nan birnin Beijing, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya sanar da aiwatar da aikin taimakawa nahiyar Afirka kawar da nakiyoyin da aka binne a karkashin kasa, don share wannan kablule daga nahiyar.

 

Hadin gwiwa a bangaren tsaro wani muhimmin sashe ne na tabbatar da kyakkyawar makomar Sin da Afirka ta bai daya a ko da yaushe. Sin za ta dukufa kan aiwatar da ayyuka a wannan fanni karkashin tsarin dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afirka, ta yadda za a daga karfin kasashen Afirka na kare zaman lafiya da kwanciyar hankali, da ma shimfida wani yanayi mai kyau ga kasashen wajen tabbatar da tsaro da karko da kuma ci gaba mai dorewa. (Mai zane da rubutu: MINA)

LABARAI MASU NASABA

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki
Ra'ayi Riga

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 4, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan
Ra'ayi Riga

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 4, 2025
A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?
Ra'ayi Riga

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

November 2, 2025
Next Post
Za Mu Iya Samar Wa Dubban Matasan Nijeriya Aikin Yi Da Kera Farantin Hasken Rana -Injiniya Abubakar

Za Mu Iya Samar Wa Dubban Matasan Nijeriya Aikin Yi Da Kera Farantin Hasken Rana -Injiniya Abubakar

LABARAI MASU NASABA

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025
An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.