• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka Na Kara Haifar Da Da Mai Ido

by CMG Hausa
2 years ago
Sin

Yayin da kasashen Afirka ke kara mayar da hankali ga kyautata dangantakarsu da kasar Sin, da ma yadda sassan biyu ke kokarin cika alkawuran da suka yiwa juna, na bunkasa cudanya, da cimma moriya tare, karkashin muhimman shirye-shirye da suka amincewa, muna iya cewa kwalliya tana kara biyan kudin sabulu yadda ya kamata.

Ko da a ranar Alhamis ta makon jiya, mahukuntan kasar Zimbabwe sun kaddamar da aikin fadada tashar lantarki ta Hwange, wadda ke amfani da tururi wajen samar da makamashin lantarki, a yankin Hwange mai nisan kilomita 780 daga birnin Harare, fadar mulkin kasar.

  • Sin Ta Yi Tir Da Umarnin Amurka Kan Sake Bitar Batun Zuba Jari A Kasashen Waje

Kamfanin Sinohydro na kasar Sin ne ya dauki nauyin gudanar da aikin da tallafin gwamnatin kasar Sin, wanda bayan kammala karin manyan injunan sarrafa lantarki 2 a tashar, yanzu haka injunan da tashar ke aiki da su sun kai guda 8, matakin da zai bunkasa yawan lantarkin da kasar za ta rika samu daga wannan tasha, matakin da zai yi tasiri ga raya masana’antun kasar, da fadada guraben ayyukan yi.

Ko shakka babu, kammala wannan muhimmin aiki sakamako ne na hadin gwiwa mai ma’ana tsakanin Sin da Zimbabwe, kamar dai yadda sauran kasashen Afirka ma suke cin gajiya daga makamantan wadannan ayyuka na raya kasa, da more rayuwar al’ummun kasashen.

Masharhanta da dama na jinjinawa kwazon gwamnatin kasar Sin, da sahihiyar aniyar kasar ta tallafawa ayyukan more rayuwa da dama, da take daukar nauyin gudanarwa a Afirka, da ma sauran kasashe masu tasowa a sassan duniya daban daban.

LABARAI MASU NASABA

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Irin wadannan ayyuka, na shaida kyakkyawan zumunci, da kaunar juna dake tsakanin Sin da kasashen Afirka, yayin da dukkanin sassan biyu ke kara amincewar juna ta fuskar cinikayya, da musayar ilimi da al’adu, da sauran manyan fannonin kyautata rayuwar bil adama, daidai da burin da Sin ta jima tana yayatawa, na tabbatar da gina al’ummar duniya mai makomar bai daya ga daukacin bil adama. (Saminu Hassan)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani
Daga Birnin Sin

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025
Next Post
Fasahar Aikin Gona Da Ire-Iren Hatsi Masu Inganci Na Sin A Bikin Baje Kolin Uganda

Fasahar Aikin Gona Da Ire-Iren Hatsi Masu Inganci Na Sin A Bikin Baje Kolin Uganda

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Sojoji Sun Kashe Masu Yi Wa ISWAP 4 Safarar Makamai A Borno

October 28, 2025
Sin

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.