ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin Bana: Sawun Farko Na Maniyata Aikin Hajji 430 Sun Ta Shi Daga Kebbi

by Umar Faruk
3 years ago
Kebbi

Sawun farko na maniyata aikin hajji 430 daga Jihar kebbi sun tashi zuwa kasar Saudi Arabiya don gudanar da aikin Hajjin bana.

Maniyata na Jihar ta kebbi da suka zama sawun farko zuwa kasar Saudi Arabiya sun fito ne daga kananan hukumomin Bagudo, Jega da Dandi a Jihar.

  • Hajjin Bana: Gwamna Bagudu Ya Nada Ministan Shari’a Amirul-Hajj Na Jihar Kebbi

Kamfanin sufurin jirgin sama na Flynas Lion ne zai yi aikin jigilar mahajatan Jihar ta kebbi zuwa kasar Saudiya Mai dauke da Lamba A340 Airbus. A jawabinsa ga maniyatan Jihar, Gwamna Abubakar Atiku Bagudu ya bukaci maniyatan da su yi wa Jihar kebbi da kasar Nijeriya addu’ar samun zaman lafiya ga dukkan jahohin kasar nan. Haka kuma ya ja kunnuwan maniyatan da su tabbatar da sun kula da kayansu da kudaden guzurinsu da aka basu daga gida Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Kebbi

Bugu da kari, Gwamna Bagudu yayi musu fatar Alhairi da kuma gudanar da aikin Hajji karbabiya.

LABARAI MASU NASABA

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

Shima a nashi jawabi, Amirul-Hajj na Jihar, Minista Abubakar Malami ya bayyana wa maniyatan cewa” Gwamnatin Jihar kebbi tayi tanadi ga kwamiti don kula da maniyata tun daga nan gida har kasar Saudi Arabiya. Haka kuma an hada mambobin kwamiti kwararu don tabbatar da cewa an gudanar da aikin Hajj kyaukyawa, inji Minista Abubakar Malami a matsayin Amirul-Hajj yayin jawabi ga maniyatan”.

Kebbi

Haka zalika ya bukaci su da subi doka da oda na kasar Saudiya yayin gudanar da aikin Hajji a kasar. Ya kuma yi musu fatar Alhairi da kuma rokonsu na su yi wa kasar da Jihar kebbi addu’ar samun zaman lafiya da magance matsalar tsaro, inji Amirul-Hajj”.

Kebbi

Daga karshe Wakilinmu ya ruwaito cewa” kimanin maniyata fiye da dubu biyu ne ake saran zasu gudanar da aikin Hajjin bana daga Jihar kebbi”.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Coas
Manyan Labarai

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

November 11, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal
Labarai

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

November 11, 2025
Next Post
Da Alamun Daliban Kano Ba Zasu Rubuta NECO A Bana Ba Kan Bashin 1.5 Da Ake Bin Gwamnatin Kano

Da Alamun Daliban Kano Ba Zasu Rubuta NECO A Bana Ba Kan Bashin 1.5 Da Ake Bin Gwamnatin Kano

LABARAI MASU NASABA

Coas

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

November 11, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

November 11, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

November 11, 2025
CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya

CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya

November 11, 2025
CMG Ya Gabatar Da Sabbin Manhajoji 10 Da Ya Kirkiro Don Watsa Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Kasar Sin Karo Na 15

CMG Ya Gabatar Da Sabbin Manhajoji 10 Da Ya Kirkiro Don Watsa Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Kasar Sin Karo Na 15

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

November 11, 2025
Cikin Wata Ɗaya, ‘Yansanda Sun Kama Mutane 200 Da Ake Zargi Da Laifuka A Katsina

Cikin Wata Ɗaya, ‘Yansanda Sun Kama Mutane 200 Da Ake Zargi Da Laifuka A Katsina

November 11, 2025
CIIE Ya Ba ‘Yan Kasuwar Afirka Damar Habaka Cinikinsu Da Sin 

CIIE Ya Ba ‘Yan Kasuwar Afirka Damar Habaka Cinikinsu Da Sin 

November 11, 2025
Me Sabon Tarihin Da Aka Kafa A Baje Kolin CIIE Ke Nunawa?

Me Sabon Tarihin Da Aka Kafa A Baje Kolin CIIE Ke Nunawa?

November 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.