• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Wajen Inganta Aikinsu (2)

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Ilimi
0
Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Wajen Inganta Aikinsu (2)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

… ci gaba daga makon da ya gabata.

2. Samar Da Tsarin Da Za A Rika Saka Wa Malamai

Samar da tsare- tsaren bunkasa Malamai wata hanya ce da za a kara masu kwarin gwiwa saboda a matsayinsu na Malamai ba za su rasa wasu matakan da suke bukatar cimmawa a sana’arsu ta Malamai kamar bunkasa dalibai kara masu ci gaba da dai sauransu.

Idan da akwai hanyoyi na kara kwarin gwiwa domin cimma wasu manufofi kamar bada kyauta ga Malamai,wannan kuma al’amari ne wanda zai kasance da za a ci gaba da yn shi ne lokaci zuwa lokaci.

 

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya

3. Ba Malamai Dama Na Bunkasa Fasaharsu

Taimakawa Malami ya kasance suna iya yin wani abinda zai kawo ci gaban aikinsu wannan ma wata hanya ce da ke sa kowane lokaci su zama shirin ko- ta-kwana,wajen bayar da gudunmawa mai dadewa ana cin moriyarta. Koyarwar da kowane lokaci akwai dabarun koyarwa ta amafani da kwarewa da kawo dauki, hakan na taimakawa dalibai su gane abin da ake koyawa masu sosai.Idan ya zama Malamai suna amfani da hanyar da za ta amfanar ta hanyar dabara da tunani na ilmantarwa duk lokacin da suka shigo aji koyarwa, irin hakan na daukar hankalin dalibai ko ‘yan makaranta al’amarin koyarwar tasu ya kasance sun a da sha’wa da maida hankali wajen samun ilmi.

Ba Malamai kwarin gwiwa su yi amfani da samar da hanyoyin ko dabarun koyarwa kamar yadda za’a gano amsa ko matsaya,matakin gamsarwa tare,irin hakan yana taimakawa dalibai, saboda ai za su gane darussan da ake koya masu kwarai da gaske ta hanyar koyarwa ta gwaji.Matukar har aka ba Malamai dama su rika koyarwa ta tunaninsu da fahimtar darasin ko daraussa wannan na samar da kafa da za su koyar da ingantacciyar hanya.

Alal misali Edmodo,kafar koyarwa ce da take taimakawa wajen ba Malamai kwarin gwiwa domin tana basu dama su rika musayar ra’ayi kan abu mafi kyau domin samun hanyoyin da suka fi kamata na koyarwa.Ta hanyoyi kamar su gudunmawar al’umma, musayar abubuwan amfani, masana ilmin Edmodo,musayar ra’ayi, tsarin yadda ake koyarwa,da yadda ake tunkarar hanyar koyarwa.Har ila yau kafar tana samar da yanayi maikyau inda Malamai za su koyi wani abu daga juna da yin gwaji da sabbin dabarun koyarwa da hakan zai taimaka matuka wajen kara inganta shigo da sabbin abubuwa a tsarin ilmi.

 

4. Kulawa Da Lafiya Da Jin Dadin Malamai

Kulawa da lafiyar Malaman makaranta al’amari ne mai muhimmanci wanda zai kasance wani abu ne da zai karfafa ko sa su Malaman su san aikin koyarwa.Hukumomi za su ba da kyakkyawar kulawa da lafiyarsu ta tsare- tsare da suka kunshi lafiyarsu da ta hankalinsu.

Wannan zai kunshi samar da yanayi motsa jiki da taro lokaci zuwa lokaci a kan yadda za ‘ay maganin gajiya, da yadda za a rika bada shawara.Ga kuma amfani da wata damar da ta kamata a bada ta yadda abubuwa su iya kasancewa daidai da daidai, ga kuma lokacin da za a samu dama ta hutawa, sai karuwar duk abubuwan da ka iya taimakawa samun lafiya ga ma’aikaci ba tare da wata wahala ba.

Wajen nuna da gaske ne ake na al’amarin da ya shafi kulawa da lafiya sai kamfanonin Edtech suka samar da wata dama ta taimakawa Malamai gabatar da aikinsu da gudunmawar da su kan bada, abin da daga karshe zai taimaka masu wajen inganta rayuwarsu.

Alal misali an san makarantar Khan wajen maida hankali kan lafiyar ma’aikatanta, sai kamfanin ya samar da wasu dabaru kamar bada shawara,taro na yadda mutum zai kula da lafiyarsa da karin hanyoyi na samar da daidaito na yadda Malamin makaranta ba zai cutu ba wajen kula da lafiyarsa.Da yake Shugabannin makarantar Khan sun fahimci matsalolin da suke tasowa ta bangaren ilmin fasaha, sai ya bullo da wani tsarin da zai tabbatar da ma’aikata sun samu dukkan abubuwan da suka dace da za su taimakama masu wajen samar da koshin lafiya da abubuwan da za su ci gaba da basu kwarin gwiwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Karatun 'ya'ya mataKula da MalamaiTsarin ci gaban Karatu a Arewa
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Yi Taron Dandalin Tattaunawa Tsakanin Kwararrun Sin Da Afirka A Tanzaniya

Next Post

Minista: Kasar Sin Tana Da Kwarin Gwiwa Wajen Kiyaye Yanayin Samar Da Aikin Yi

Related

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah
Ilimi

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

1 day ago
Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya
Ilimi

Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya

5 days ago
Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba
Ilimi

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba

2 weeks ago
‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato
Ilimi

‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato

3 weeks ago
UTME
Ilimi

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

3 weeks ago
Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50
Ilimi

Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

3 weeks ago
Next Post
Sin

Minista: Kasar Sin Tana Da Kwarin Gwiwa Wajen Kiyaye Yanayin Samar Da Aikin Yi

LABARAI MASU NASABA

Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

August 6, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

August 6, 2025
Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

August 6, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Bayar Da Kiwon Lafiya Kyauta Ga ‘Yan Fansho Masu Karamin Karfi 

August 6, 2025
Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

August 6, 2025
Rundunar NSCDC Ta Kama Wani Da Ake Zargi Da Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kano

Rundunar NSCDC Ta Kama Wani Da Ake Zargi Da Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kano

August 6, 2025
Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

August 6, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

“Ku Yi Murabus Idan Baza Ku Iya Rike Amanar Jama’a ba” – Gargadin Gwamna Abba Ga Kwamishinoninsa

August 6, 2025
Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

August 6, 2025
Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya

August 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.