• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Har Yanzu Ilimi Shi Ne Kan Gaba A Gwamnatina – Inuwa Yahaya

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Har Yanzu Ilimi Shi Ne Kan Gaba A Gwamnatina – Inuwa Yahaya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya shelanta cewa har zuwa yanzu gwamnatinsa ta dauki harkar ilimi a matsayin sashi da ke kan gaba, ya bayyana cewar ba su wasa da sashin ilimi ko kadan.

Ya bayyana hakan ne a wajen bikin kaddamar da sabuwar makarantar firamare da karamar sakandare ta Alabura a Anguwar Kumbiya-kumbiya da ke fadar jihar, da aka sanya wa sunan shahararren malamin nan, Malam Alabura S. Kudi, lamarin da ya kawo karshen tarihi mara dadi a Anguwar ta Kumbiya-kumbiya kasancewar ta gunduma daya tilo da ba ta da makarantar gwamnati a fadin jihar baki daya.

  • Dan Takarar Gwamnan PDP Da Ya Sha Kaye A Zaben Fitar Da Gwani A Zamfara Ya Shigar Da Kara

Makarantar ta Alabura ta kunshi manyan rukunan gine-gine ne guda biyu da ke tattare da azuzuwa 18 kowanne, jimillar azuzuwa 36 kenan, da ofisoshi biyu da manyan ofisoshin taruwar malamai guda biyu, da dakunan kwamfuta na zamani da ake kira e-Library duk dauke da kujeru da kayan aiki na zamani. Hakan makarantar tana da wuri da kayan wasanni da ruwan sha da kyawawan hanyoyi don karfafa harkokin koyo da koyarwa.

Gwamna Inuwa ya ce tun zuwansa mulkin gwamnatinsa ta samu matsalar dimbin yaran da ba sa zuwa makaranta, da lalatattun azuzuwa da kayan aiki a makarantun firamare da sakandaren jihar, kan wannan dalilin ne gwamnatinsa ba ta yi wata-wata ba wajen ayyana dokar ta-baci a fannin na ilimi, wadda tuni ya yi sanadiyyar sauya sashin baki daya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Sanda Sun Cafke Jarumin Nollywood Kan Zargin Yi Wa Karamar Yarinya Fyade

Next Post

Zamu Hukunta Masu Ruruta Batun Rashin Tsaro A Nijeriya —Buhari

Related

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya
Labarai

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

4 minutes ago
Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

2 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

3 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

4 hours ago
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

6 hours ago
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

8 hours ago
Next Post
Zamu Hukunta Masu Ruruta Batun Rashin Tsaro A Nijeriya —Buhari

Zamu Hukunta Masu Ruruta Batun Rashin Tsaro A Nijeriya —Buhari

LABARAI MASU NASABA

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

September 15, 2025
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

September 15, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

September 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

September 15, 2025
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.