• English
  • Business News
Tuesday, May 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hatsin Da Ake Nomawa Kasar Sin Ya Kai Sabon Matsayi

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Hatsin Da Ake Nomawa Kasar Sin Ya Kai Sabon Matsayi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau ne, hukumar kididdigar kasar Sin ta fitar da wata sanarwa game da yawan hatsin da aka samar a shekarar 2022 da muke ciki.

Dangane da samfurin bincike da aka gudanar a larduna 31 na yankuna da biranen fadin kasar da kuma cikakkiyar kididdiga na kamfanonin aikin noma, a shekarar 2022, jimillar hatsin da aka samu a noman rani, da shinkafa da hatsi a lokacin kaka a larduna 31 da ya kunshi yankuna da birane, zai kai kimanin kilogram triliyan 0.68, wanda ya karu da kilogram biliyan 3.7, wato ya karu da 0.5% idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata, wanda ya kai sabon matsayi. Wannan ita ce cikin shekaru takwas a jere, jimillar hatsin da kasar Sin ta samar ya kai fiye da tiriliyan 0.65. Daga cikin su, yawan hatsin da aka samar ya kai fiye da kilogram triliyan 0.63, wanda ya karu da kilogram miliyan dari 5 bisa na shekarar da ta gabata.

  • Kasar Sin Na fatan Amurka Za Ta Aiwatar Da Matsayar Da Shugabannin Kasashen Biyu Suka Cimma

Tun farkon bana, kasar Sin ta dauki kwararan matakai masu amfani wajen tabbatar da samar da isassun kayayyaki, kamar takin zamani da maganin kasha kwari da irin shuke-shuke da dai makamatansu, wadanda suke shafar zaman rayuwar yau da kullum na jama’a da farashinsu, ta yadda ta tabbatar da ganin yawan amfanin gona ya karu.

Farashin kayan abinci a cikin gida ma bai haura ko sauka fiye da kima ba. Sakamakon haka, kasar Sin ta tabbatar da ganin an biya bukatun zaman rayuwar jama’a, da kuma karfafa hasashe da imanin da ake da su a kasuwa kamar yadda ya kamata.

Kasar Sin da yawan gonakin da take da shi ya kasa da kashi 10% bisa na jimillar gonakin duk duniya, amma ta samar da kusan kashi 25% na hatsin da ake nomawa a duniya kuma tana ciyar da kusan kashi 20% na al’ummar duniya.

Labarai Masu Nasaba

Hadin Kai Da Cin Moriya Tare Ne Hanya Mafi Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Dake Tsakanin Sin Da Amurka

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

Wannan girbi mai yawa ya samo asali ne sakamakon hadin kan al’ummun Sinawa baki daya wajen daukar nauyi na samar da isassun kayayyakin abinci da kansu, lamarin da ya nuna aniyar kafa wani tushe na tsaron abinci bisa dukkan alamu, kuma yana karfafa kwarin gwiwar al’ummun Sinawa wajen tsayawa tsayin daka kan matsayin samar da isassun kayayyakin abinci da kansu. (Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Bukaci A Kiyaye Abubuwan Al’adu Da Aka Gada Daga Kaka Da Kakani Da Ba Na Kaya Ba Yadda Ya Kamata

Next Post

Manufofin taimakawa al’ummar Xinjiang guda 9— samar da guraben aikin yi

Related

Hadin Kai Da Cin Moriya Tare Ne Hanya Mafi Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Dake Tsakanin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Hadin Kai Da Cin Moriya Tare Ne Hanya Mafi Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Dake Tsakanin Sin Da Amurka

42 minutes ago
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

3 hours ago
An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya
Daga Birnin Sin

An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya

4 hours ago
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

5 hours ago
Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan

6 hours ago
Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Da Ake Iya Sarrafawa Daga Nesa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Da Ake Iya Sarrafawa Daga Nesa

22 hours ago
Next Post
Manufofin taimakawa al’ummar Xinjiang guda 9— samar da guraben aikin yi

Manufofin taimakawa al’ummar Xinjiang guda 9— samar da guraben aikin yi

LABARAI MASU NASABA

Hadin Kai Da Cin Moriya Tare Ne Hanya Mafi Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Dake Tsakanin Sin Da Amurka

Hadin Kai Da Cin Moriya Tare Ne Hanya Mafi Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Dake Tsakanin Sin Da Amurka

May 13, 2025
Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Sake Tura Sojoji Cikin Gaggawa Zuwa Borno Da Yobe

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Sake Tura Sojoji Cikin Gaggawa Zuwa Borno Da Yobe

May 13, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

May 13, 2025
Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

May 13, 2025
An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya

An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya

May 13, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar

Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar

May 13, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

May 13, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan

Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan

May 13, 2025
Wata Mata Ta Kashe Dan Hayar Da Ke Gidanta A Ondo

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban APC A Ondo, Sun Nemi N100m

May 13, 2025
Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya GargaÉ—i Magoya Bayansa

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya GargaÉ—i Magoya Bayansa

May 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.