• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Idan Ana Maganar Kamfanonin Sin, Ita Kanta Burtaniya Ma Za Ta Ji Radadin

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

A kwanakin nan ne, kafofin watsa labaru na Burtaniya suka ba da labarin cewa, kamfanin samar da wutar lantarki na kasar Burtaniya, ya cire abubuwan da kamfanonin kasar Sin suka samar, wai saboda batun “tsaro”. Wasu manazarta sun yi nuni da cewa, idan har wannan lamari ya tabbata gaskiya, abin da ake nufi shi ne, bangaren Birtaniyya na cin mutuncin kamfanonin Sin, suna ta yada abin da ake kira wai “barazanar kasar Sin”, bayan Amurka, ta kara neman dakile kamfanonin fasahohi na kasar Sin, wanda ke nuna kawance na musamman tsakanin Burtaniya da Amurka. Ban da wannan kuma, kasar Burtaniya za ta gudanar da babban zabe a shekara mai zuwa, kuma jam’iyya mai mulki na fatan samun karin kuri’u ta hanyar kara daukar matakai masu tsauri kan kasar Sin.

Sai dai kuma, Burtaniya ce za ta dandana kudarta: canjin da kamfanin na Burtaniya ke fatan gani zai dauki lokaci mai tsawo kuma yana da tsada, kuma mutanen Burtaniya na iya shan wahala daga farashin makamashi mai yawa na dogon lokaci. Koma bayan babbar tashar samar da wutar lantarki na baya-bayan nan, jan hankali ne kan canjin makamashi, kuma yana da wahala a cimma burin rage fitar da hayaki. Siyasantar da batutuwan kasuwanci da fasaha ta kowane hali, zai iya dakushe kwarin gwiwar manyan kamfanoni na kasa da kasa wajen saka hannun jari a Burtaniya.

Ya kamata mutane masu hankali a Burtaniya su fahimci cewa, kasar Sin abokiyar hulda ce kuma wata dama ce ta samun ci gaba. Hanyar da ta dace da kasashen Sin da Birtaniya su bi wajen yin sulhu, ita ce ta hanyar yin hadin gwiwa a aikace da kuma samun moriyar juna, ta yadda za a sa kaimi ga bunkasuwar dangantakar dake tsakanin kasashen biyu, da kawo moriya ga duniya baki daya. (Ibrahim Yaya)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai
Daga Birnin Sin

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka
Daga Birnin Sin

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Next Post
Sin Ta Tsara Kyawawan Sharuddan Janyo Jarin Waje

Sin Ta Tsara Kyawawan Sharuddan Janyo Jarin Waje

LABARAI MASU NASABA

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025
Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

November 3, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.