• English
  • Business News
Sunday, October 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’an Diflomasiyyar Kasashen Waje Dake Sin Sun Yaba Da Matakan Yaki Da COVID-19 Da Kasar Ta Aiwatar

by CMG Hausa
3 years ago
Kasashen Waje

Jami’an diflomasiyyar kasashe sama da 130 dake kasar Sin, sun yaba da matakan yaki da COVID da kasar ta aiwatar, yayin wani taron fadakarwa game da manufofin yaki da annobar da ya gudana a ranar Juma’a.

Jami’an sun bayyana tsauraran matakan shige da ficen al’umma da Sin ta aiwatar, yayin da ake tsaka da fuskantar bazuwar annobar a matsayin wadanda suka wajaba, kuma aka gudanar da su kan lokaci, ta yadda suka haifar da wani sabon karsashi ga farfadowa, da ci gaban tattalin arzikin duniya baki daya.

  • Sin Ta Yi Imani Da Karfin Jama’Ar Habasha Na Magance Harkokinsu Da Kansu

Yayin taron, wanda sashen harkokin kasa da kasa na kwamitin kolin JKS, ya shiryawa manyan jami’an diflomasiyyar kasashen waje dake kasar Sin, mai ba da shawara ga ofishin jakadancin kasar Malawi dake Sin Fredrick P. Malire, ya ce Sin ta yi iyakacin kokarin ta, wajen kare rayukan jama’a da lafiyar su, cikin shekaru 3 da suka gabata, kuma daidaita matakan yaki da annobar da a yanzu Sin ta yi, za su kyautata hadin gwiwar gudanar da matakai tsakanin kasar da sauran kasashen duniya, ta yadda hakan zai share fagen farfadowa, da ci gaban tattalin arzikin duniya baki daya.

Jami’in na Malawi ya kara da cewa, kasancewar kasar Sin ta biyu a duniya a fannin karfin tattalin arziki, kuma muhimmiyar abokiyar huldar cinikayya da kasashe masu tarin yawa, sabbin matakan yaki da cutar da ta fitar, za su ingiza yawan cinikayyar kasa da kasa, wanda kuma hakan kyakkyawan labari ne ga kasashen duniya.

A nasa tsokaci kuwa, jakadan kasar Aljeriya a Sin Hassane Rabehi, cewa ya yi akasarin kasashe masu tasowa, sun samu tallafi mai matukar amfani daga kasar Sin, ciki har da alluran rigakafin cutar. Wanda hakan ya baiwa al’ummun su zarafin kimtsawa fuskantar annobar.

LABARAI MASU NASABA

Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan

Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo

Don haka a cewar sa, Sin ta yi aiki tukuru, wajen tallafawa sassan kasa da kasa yaki da annobar, yayin da JKS ta himmatu wajen goyon bayan ci gaban daukacin bil adama. (Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan
Daga Birnin Sin

Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan

October 19, 2025
Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo

October 19, 2025
An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

October 18, 2025
Next Post
Gobe Litinin Za A Koma Hutun Makarantun Boko A Jihar Kano

Gobe Litinin Za A Koma Hutun Makarantun Boko A Jihar Kano

LABARAI MASU NASABA

Amfanin Yawan Shan Ruwa Da Kuma Illolin Rashin Yawan Sha

Amfanin Yawan Shan Ruwa Da Kuma Illolin Rashin Yawan Sha

October 19, 2025
Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan

Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan

October 19, 2025
Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

October 19, 2025
Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo

Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo

October 19, 2025
Sauya Sheƙa: APC Za Ta Lashe Kashi 95% Na Ƙuri’un Kaduna A 2027 – Gwamna Sani

Sauya Sheƙa: APC Za Ta Lashe Kashi 95% Na Ƙuri’un Kaduna A 2027 – Gwamna Sani

October 19, 2025
Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?

Ko Kin San… Maganin Sanyi Na Mata (Infection)?

October 19, 2025
JTF Ta Kama Wani Da Ake Zargin Mai Safarar Miyagun Ƙwayoyi Ne Ga ‘Yan Bindiga A Jihar Kogi

JTF Ta Kama Wani Da Ake Zargin Mai Safarar Miyagun Ƙwayoyi Ne Ga ‘Yan Bindiga A Jihar Kogi

October 19, 2025
Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

October 19, 2025
Yadda Ake Alkaki

Yadda Ake Alkaki

October 19, 2025
Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (2)

October 19, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.