• English
  • Business News
Sunday, September 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’an Diflomasiyyar Kasashen Waje Dake Sin Sun Yaba Da Matakan Yaki Da COVID-19 Da Kasar Ta Aiwatar

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Jami’an Diflomasiyyar Kasashen Waje Dake Sin Sun Yaba Da Matakan Yaki Da COVID-19 Da Kasar Ta Aiwatar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an diflomasiyyar kasashe sama da 130 dake kasar Sin, sun yaba da matakan yaki da COVID da kasar ta aiwatar, yayin wani taron fadakarwa game da manufofin yaki da annobar da ya gudana a ranar Juma’a.

Jami’an sun bayyana tsauraran matakan shige da ficen al’umma da Sin ta aiwatar, yayin da ake tsaka da fuskantar bazuwar annobar a matsayin wadanda suka wajaba, kuma aka gudanar da su kan lokaci, ta yadda suka haifar da wani sabon karsashi ga farfadowa, da ci gaban tattalin arzikin duniya baki daya.

  • Sin Ta Yi Imani Da Karfin Jama’Ar Habasha Na Magance Harkokinsu Da Kansu

Yayin taron, wanda sashen harkokin kasa da kasa na kwamitin kolin JKS, ya shiryawa manyan jami’an diflomasiyyar kasashen waje dake kasar Sin, mai ba da shawara ga ofishin jakadancin kasar Malawi dake Sin Fredrick P. Malire, ya ce Sin ta yi iyakacin kokarin ta, wajen kare rayukan jama’a da lafiyar su, cikin shekaru 3 da suka gabata, kuma daidaita matakan yaki da annobar da a yanzu Sin ta yi, za su kyautata hadin gwiwar gudanar da matakai tsakanin kasar da sauran kasashen duniya, ta yadda hakan zai share fagen farfadowa, da ci gaban tattalin arzikin duniya baki daya.

Jami’in na Malawi ya kara da cewa, kasancewar kasar Sin ta biyu a duniya a fannin karfin tattalin arziki, kuma muhimmiyar abokiyar huldar cinikayya da kasashe masu tarin yawa, sabbin matakan yaki da cutar da ta fitar, za su ingiza yawan cinikayyar kasa da kasa, wanda kuma hakan kyakkyawan labari ne ga kasashen duniya.

A nasa tsokaci kuwa, jakadan kasar Aljeriya a Sin Hassane Rabehi, cewa ya yi akasarin kasashe masu tasowa, sun samu tallafi mai matukar amfani daga kasar Sin, ciki har da alluran rigakafin cutar. Wanda hakan ya baiwa al’ummun su zarafin kimtsawa fuskantar annobar.

Labarai Masu Nasaba

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

Don haka a cewar sa, Sin ta yi aiki tukuru, wajen tallafawa sassan kasa da kasa yaki da annobar, yayin da JKS ta himmatu wajen goyon bayan ci gaban daukacin bil adama. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Mayar Da Kashin Dabbobi Zuwa Takin Zamani

Next Post

Gobe Litinin Za A Koma Hutun Makarantun Boko A Jihar Kano

Related

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO
Daga Birnin Sin

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

18 hours ago
An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

19 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni

20 hours ago
Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

21 hours ago
Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?
Daga Birnin Sin

Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

22 hours ago
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

23 hours ago
Next Post
Gobe Litinin Za A Koma Hutun Makarantun Boko A Jihar Kano

Gobe Litinin Za A Koma Hutun Makarantun Boko A Jihar Kano

LABARAI MASU NASABA

SERAP, Amnesty Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Ƙarar Da Ya Shigar Kan Sowore, X Da Facebook

SERAP, Amnesty Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Ƙarar Da Ya Shigar Kan Sowore, X Da Facebook

September 21, 2025
Komai Nisan Dare Gari Zai Waye

Komai Nisan Dare Gari Zai Waye

September 21, 2025
Kasashen Waje

Babu Wanda Ya Jawo Ra’ayina  Zuwa Masana’antar Kannywood —Umar Hassan (2)

September 21, 2025
Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 

September 21, 2025
Ko Ka San Dalilin Da Zai Bai Wa Nijeriya Damar Zuwa Gasar Cin Kofin Duniya?

Ko Ka San Dalilin Da Zai Bai Wa Nijeriya Damar Zuwa Gasar Cin Kofin Duniya?

September 21, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya

September 21, 2025
Kasashen Waje

An Cafke Wani Magidanci Da Lafin Sojan Gona A Katsina

September 21, 2025
Kasashen Waje

Wata Mahanga Ta Daban Ta Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 21, 2025
Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

September 21, 2025
Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

September 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.