• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jerin Sunayen Sabbin Jihohi 31 Da Ake Duba Yiwuwar Ƙirkirowa A Nijeriya 

by Naziru Adam Ibrahim and Sulaiman
7 months ago
in Labarai
0
majalisar kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jerin sunayen sabbin jihohi 31 da aka bai wa majalisar dokokin Nijeriya shawarwarin ƙirƙira.

AREWA TA TSAKIYA

1. Jihar Benue Ala daga Jihar Benue ta yanzu.

2. Jihar Okun daga Jihar Kogi ta yanzu.

3. Jihar Okura daga Jihar Kogi ta yanzu.

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Rashin Cika Mata Alƙawura

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

4. Jihar Confluence daga Jihar Kogi ta yanzu.

5. Jihar Apa-Agba daga Yankin Sanatan Kudancin Benue.

6. Jihar Apa daga Jihar Benue ta yanzu.

7. Jiha ta 37, wato Babban Birnin Tarayya, Abuja.

 

AREWA-MASO-GABAS

8. Jihar Amana daga Jihar Adamawa ta yanzu.

9. Jihar Katagum daga Jihar Bauchi ta yanzu.

10. Jihar Savannah daga Jihar Borno ta yanzu.

11. Jihar Muri daga Jihar Taraba ta yanzu.

 

AREWA-MASO-YAMMA

12. Jihar New Kaduna da Gurara daga Jihar Kaduna ta yanzu.

13. Jihar Tiga daga Jihar Kano ta yanzu.

14. Jihar Kainji daga Jihar Kebbi ta yanzu.

15. Jihar Ghari daga Jihar Kano ta yanzu.

 

KUDU-MASO-GABAS

16. Jihar Etiti a matsayin jiha ta shida a yankin Kudu-Maso-Gabas.

17. Jihar Adada daga Jihar Enugu ta yanzu.

18. Jihar Urashi a matsayin jiha ta shida a yankin Kudu-Maso-Gabas.

19. Jihar Orlu daga Yankin Kudu-Maso-Gabas

20. Jihar Aba daga Yankin Kudu-Maso-Gabas

 

KUDU-MASO-KUDU

21. Jihar Ogoja daga Jihar Cross River ta yanzu.

22. Jihar Warri daga Jihar Delta ta yanzu.

23. Jihar Bori daga Jihar Rivers ta yanzu.

24. Jihar Obolo daga Jihohin Rivers da Akwa Ibom.

 

KUDU-MASO-YAMMA

25. Jihar Toru-Ebe daga Jihohin Delta, Edo, da Ondo.

26. Jihar Ibadan daga Jihar Oyo ta yanzu.

27. Jihar Lagoon daga Jihar Legas ta yanzu.

28. Jihar Ijebu daga Jihar Ogun ta yanzu.

29. Jihar Lagoon daga Jihohin Legas da Ogun.

30. Jihar Ibadan daga Jihar Oyo ta yanzu.

31. Jihohin Oke-Ogun da Ife-Ijesha daga Jihohin Ogun, Oyo, da Osun.

Kwamitin bitar Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya, na 1999 (wanda aka yi wa kwaskwarima) ya karɓi shawarwari domin samar da waɗannan sabbin jihohi da ƙananan hukumomi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sam Ba Ni Da Labari Kan Abin Da Ya Faru A Unguwar Rimin Zakara – Abba Gida-Gida

Next Post

Binciken CGTN: Tasaruffi A Cikin Sanyi Ya Daukaka Sunan Harbin Da Nuna Yakini Ga Habakar Tattalin Arzikin Sin

Related

Yajin Aikin ASUU Na Barazana Ga Ci Gaban Kasa
Manyan Labarai

ASUU Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Rashin Cika Mata Alƙawura

2 minutes ago
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

8 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna
Labarai

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

9 hours ago
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu
Manyan Labarai

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

10 hours ago
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya
Labarai

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

11 hours ago
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF
Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

13 hours ago
Next Post
Binciken CGTN: Tasaruffi A Cikin Sanyi Ya Daukaka Sunan Harbin Da Nuna Yakini Ga Habakar Tattalin Arzikin Sin

Binciken CGTN: Tasaruffi A Cikin Sanyi Ya Daukaka Sunan Harbin Da Nuna Yakini Ga Habakar Tattalin Arzikin Sin

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aikin ASUU Na Barazana Ga Ci Gaban Kasa

ASUU Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Rashin Cika Mata Alƙawura

August 26, 2025
An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.