• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jerin Sunayen Sabbin Jihohi 31 Da Ake Duba Yiwuwar Ƙirkirowa A Nijeriya 

by Naziru Adam Ibrahim and Sulaiman
6 months ago
in Labarai
0
majalisar kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jerin sunayen sabbin jihohi 31 da aka bai wa majalisar dokokin Nijeriya shawarwarin ƙirƙira.

AREWA TA TSAKIYA

1. Jihar Benue Ala daga Jihar Benue ta yanzu.

2. Jihar Okun daga Jihar Kogi ta yanzu.

3. Jihar Okura daga Jihar Kogi ta yanzu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

4. Jihar Confluence daga Jihar Kogi ta yanzu.

5. Jihar Apa-Agba daga Yankin Sanatan Kudancin Benue.

6. Jihar Apa daga Jihar Benue ta yanzu.

7. Jiha ta 37, wato Babban Birnin Tarayya, Abuja.

 

AREWA-MASO-GABAS

8. Jihar Amana daga Jihar Adamawa ta yanzu.

9. Jihar Katagum daga Jihar Bauchi ta yanzu.

10. Jihar Savannah daga Jihar Borno ta yanzu.

11. Jihar Muri daga Jihar Taraba ta yanzu.

 

AREWA-MASO-YAMMA

12. Jihar New Kaduna da Gurara daga Jihar Kaduna ta yanzu.

13. Jihar Tiga daga Jihar Kano ta yanzu.

14. Jihar Kainji daga Jihar Kebbi ta yanzu.

15. Jihar Ghari daga Jihar Kano ta yanzu.

 

KUDU-MASO-GABAS

16. Jihar Etiti a matsayin jiha ta shida a yankin Kudu-Maso-Gabas.

17. Jihar Adada daga Jihar Enugu ta yanzu.

18. Jihar Urashi a matsayin jiha ta shida a yankin Kudu-Maso-Gabas.

19. Jihar Orlu daga Yankin Kudu-Maso-Gabas

20. Jihar Aba daga Yankin Kudu-Maso-Gabas

 

KUDU-MASO-KUDU

21. Jihar Ogoja daga Jihar Cross River ta yanzu.

22. Jihar Warri daga Jihar Delta ta yanzu.

23. Jihar Bori daga Jihar Rivers ta yanzu.

24. Jihar Obolo daga Jihohin Rivers da Akwa Ibom.

 

KUDU-MASO-YAMMA

25. Jihar Toru-Ebe daga Jihohin Delta, Edo, da Ondo.

26. Jihar Ibadan daga Jihar Oyo ta yanzu.

27. Jihar Lagoon daga Jihar Legas ta yanzu.

28. Jihar Ijebu daga Jihar Ogun ta yanzu.

29. Jihar Lagoon daga Jihohin Legas da Ogun.

30. Jihar Ibadan daga Jihar Oyo ta yanzu.

31. Jihohin Oke-Ogun da Ife-Ijesha daga Jihohin Ogun, Oyo, da Osun.

Kwamitin bitar Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya, na 1999 (wanda aka yi wa kwaskwarima) ya karɓi shawarwari domin samar da waɗannan sabbin jihohi da ƙananan hukumomi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sam Ba Ni Da Labari Kan Abin Da Ya Faru A Unguwar Rimin Zakara – Abba Gida-Gida

Next Post

Binciken CGTN: Tasaruffi A Cikin Sanyi Ya Daukaka Sunan Harbin Da Nuna Yakini Ga Habakar Tattalin Arzikin Sin

Related

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano
Labarai

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

2 hours ago
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark
Labarai

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

3 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

6 hours ago
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace
Labarai

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

7 hours ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

16 hours ago
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta
Labarai

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

19 hours ago
Next Post
Binciken CGTN: Tasaruffi A Cikin Sanyi Ya Daukaka Sunan Harbin Da Nuna Yakini Ga Habakar Tattalin Arzikin Sin

Binciken CGTN: Tasaruffi A Cikin Sanyi Ya Daukaka Sunan Harbin Da Nuna Yakini Ga Habakar Tattalin Arzikin Sin

LABARAI MASU NASABA

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

July 27, 2025
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

July 27, 2025
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.