• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihar Kebbi Za Ta Hada Gwiwa Da FAAN Domin Haɓaka Damarar Zuba Jari A Jihar

by Umar Faruk and Sulaiman
10 months ago
in Labarai
0
Jihar Kebbi Za Ta Hada Gwiwa Da FAAN Domin Haɓaka Damarar Zuba Jari A Jihar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar bunkasa zuba jari ta jihar Kebbi (KIPA) ta nemi hadin gwiwa da masana’antar sufurin jiragen sama ta kasa, FAAN a ranar Talata domin jawo hankalin masu zuba jari zuwa Jihar.

 

Darakta Janar na KIPA, Dakta Mohammed Kabir-Kamba, ne ya bayyana haka a lokacin da ya kai ziyarar ban girma ga Manaja kuma Sakatare dindindin na FAAN a filin jirgin sama na kasa da kasa na Sir Ahmadu Bello da ke Birnin Kebbi.

  • An Fitar Da Tsarin Manhajar Wayar Salula Na Farko Na Sin A Hukumance
  • Hadin Gwiwar BRICS Ya Samu Ci Gaba Mai Dorewa Bisa Jagorantar Shugaba Xi Jinping

Kamba ya jaddada muhimmancin samar da yanayi mai kyau na zuba jari a jihar Kebbi. “Mun shirya gina reshen hukumar bunkasa zuba jari ta jihar Kebbi. Kuma wani bangare na abin da muke yi shi ne, samar da hadin gwiwa, hada kai da kulla alaka da kungiyoyi masu zuba jari kamar masana’antar jiragen sama, da kuma tashar dakon kaya na tudu wato cargo” in ji shi.

 

Labarai Masu Nasaba

Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

Babban daraktan ya bayyana cewa, filin jirgin yana da matukar muhimmanci, domin galibin mutanen da ke wucewa manyan mutane ne masu karfin saka hannun jari a jihar Kebbi. Ya bayyana fatansa cewa, hadin gwiwa da hadin kai za su cike gibin da ke tsakanin hukumomin biyu tare da inganta jihar.

 

Dokta Kabir-Kamba ya yi karin haske kan muhimman wuraren da jihar Kebbi ta ke a kasuwar Afirka ta Yamma, inda ake samun sama da mutane miliyan 600 a kasuwar. Ya kuma jaddada cewa, hukumar ta mayar da hankali wajen jawo hankalin masu zuba jari a fannin noma, makamashi, sauyin Yanayi, kiwon lafiya da ilimi.

 

Da yake mayar da martani, Manajan Filin Jirgin saman kuma Sakatare na dindindin a jihar, Alhaji Habib Muhammad-Sabi ya yaba da ziyarar da Dakta Kamba ya kai masa, ya kuma ba shi tabbacin yin hadin gwiwa mai inganci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Fitar Da Tsarin Manhajar Wayar Salula Na Farko Na Sin A Hukumance

Next Post

Sin Ta Samu Karin Kyautatuwar Iska Da Ruwa A Watanni 9 Na Farkon Bana

Related

Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF
Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

1 hour ago
Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike
Manyan Labarai

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

3 hours ago
Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta
Labarai

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

7 hours ago
Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina
Labarai

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

8 hours ago
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano
Manyan Labarai

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

9 hours ago
Labarai

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

19 hours ago
Next Post
Sin Ta Samu Karin Kyautatuwar Iska Da Ruwa A Watanni 9 Na Farkon Bana

Sin Ta Samu Karin Kyautatuwar Iska Da Ruwa A Watanni 9 Na Farkon Bana

LABARAI MASU NASABA

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

August 25, 2025
Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

August 25, 2025
Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

August 25, 2025
Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

August 25, 2025
Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

August 25, 2025
Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

August 25, 2025
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

August 25, 2025
Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

August 25, 2025

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.