• English
  • Business News
Thursday, August 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamata Ya Yi NATO Ta Daina Hura Wutar Rikicin Rasha Da Ukraine

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Kamata Ya Yi NATO Ta Daina Hura Wutar Rikicin Rasha Da Ukraine
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian ya ce, abin da ya kamata kungiyar NATO ta yi shi ne ta binciki kanta, maimakon shafawa kasar Sin bakin fenti kan rikicin Rasha da Ukraine.

Kakakin ya bayyana haka ne a yau Talata, a yayin taron manema labaru da aka saba yi kullum.

  • Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Farfadowa Tare Da Nuna Kyakkyawar Yanayi A Watan Mayu
  • Sojoji Na Kan Bakarsu Na Tabbatar Da Tsaron Kasa – Shugaban Tsaro

An ba da rahoton cewa, sakatare janar na kungiyar NATO Jens Stoltenberg ya yi gargadi a jiya Litinin, inda ya ce idan kasar Sin ta ci gaba da ba wa kasar Rasha fasahar soja, da kuma taimakawa kasar a rikicin da take da Ukraine, kasashen NATO za su sa kasar Sin ta “dandana kudarta”.

Game da haka, Lin Jian ya kara da cewa, ba kasar Sin ce ta kirkira ko kuma ta shiga cikin rikicin na Ukraine ba, kuma a ko da yaushe tana himmantuwa wajen sa kaimi ga yin shawarwari cikin lumana, kana matsayin da kasar Sin ke dauka na adalci da gaskiya da muhimmiyar rawar da take takawa kan batun, na samun amincewa daga kasashen duniya.

Baya ga haka, dangane da ganawar da za a yi tsakanin ‘yan majalisar dokokin Amurka da Dalai Lama, da kuma yadda Amurka ta zartar da wani kudurin doka mai alaka da Xizang, kakakin ya bayyana cewa, kasar Sin ta bukaci bangaren Amurka da ya mutunta kudurin da ya dauka na amincewa da Xizang a matsayin wani bangare na kasar Sin, kuma ba zai goyi bayan neman ‘yancin kan Xizang ba, haka kuma, kada ya rattaba hannu kan wancan kudurin doka. Ya ce kasar Sin za ta dauki kwararan matakai masu inganci don kare muradunta na mulkin kai, tsaro, da kuma ci gaba. (Bilkisu Xin)

Labarai Masu Nasaba

Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaJapanSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Kaddamar Da Matakan Gaggawa Kan Ambaliyar Ruwa A Larduna 3 Da Mamakon Ruwan Sama Ya Afkawa

Next Post

Yawan Kudin Da Sin Ta Zuba Kan Manyan Ababen Zirga-Zirga a Ko Wace Rana Ya Kai Yuan Biliyan 10.7 a Shekarar 2023

Related

Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji
Daga Birnin Sin

Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

12 minutes ago
Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza

1 hour ago
Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama

2 hours ago
An Bude Gasar Wasannin Ta Duniya Ta 2025 A Chengdu
Daga Birnin Sin

An Bude Gasar Wasannin Ta Duniya Ta 2025 A Chengdu

3 hours ago
An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe
Daga Birnin Sin

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

12 hours ago
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

22 hours ago
Next Post
Yawan Kudin Da Sin Ta Zuba Kan Manyan Ababen Zirga-Zirga a Ko Wace Rana Ya Kai Yuan Biliyan 10.7 a Shekarar 2023

Yawan Kudin Da Sin Ta Zuba Kan Manyan Ababen Zirga-Zirga a Ko Wace Rana Ya Kai Yuan Biliyan 10.7 a Shekarar 2023

LABARAI MASU NASABA

Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

August 7, 2025
Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 

Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 

August 7, 2025
Neja

Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Jihohin Makwabta, Ya Kara Ta’azzarar Rashin Tsaro A Neja – Bago

August 7, 2025
Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza

Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza

August 7, 2025
Ranar Cutar Daji Ta 2025: Akwai Matakan Kariya Daga Kamuwa Da Cutar Kansa -Masana

Ranar Cutar Daji Ta 2025: Akwai Matakan Kariya Daga Kamuwa Da Cutar Kansa -Masana

August 7, 2025
Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama

Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama

August 7, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

An Kashe ‘Yan Ta’adda Fiye Da 30 A Wani Harin Jirgin Sama A Wurin Daurin Aure A Zamfara

August 7, 2025
An Bude Gasar Wasannin Ta Duniya Ta 2025 A Chengdu

An Bude Gasar Wasannin Ta Duniya Ta 2025 A Chengdu

August 7, 2025
Gwamnan Kano Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Gentle, Ya Bada Umarnin Zakulo Masu Laifin

Gwamnan Kano Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Gentle, Ya Bada Umarnin Zakulo Masu Laifin

August 7, 2025
Ta Yaya Za a Ba Matasa Damar Raya Kansu?

Ta Yaya Za a Ba Matasa Damar Raya Kansu?

August 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.