• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karo Na Farko Ne CIDCA Da Hukumar MDD Da Habasha Sun Sa Hannu Kan Takardar Hadin Gwiwa Da Ta Shafi Bangarori Uku

by CGTN Hausa
2 years ago
CIDCA

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Hukumar hadin gwiwar ci gaba na kasa da kasa ta kasar Sin, wato CIDCA a takaice da hukumar ci gaban masana’antu ta MDD, da kuma ma’aikatar masanan’antu ta kasar Habasha, sun sa hannu kan sanarwar hadin gwiwa da ta shafi bangarorin uku ta yanar gizo jiya Litinin. 

An ruwaito cewa, wannan ne karo na farko da hukumar hadin gwiwar ci gaba na kasa da kasa ta kasar Sin, wato CIDCA ta sa hannu kan takardar hadin gwiwa da ta shafi bangarori uku tare da hukumar MDD da wata kasar Afirka, inda suke aiki tukuru wajen kara inganta hadin gwiwa, da kuma inganta gudanar da ajandar ci gaban duniya tare.

  • Ya Kamata Kasashen Yamma Su Ji Shawarwarin Kasar Sin Maimakon “Damuwa Da Asara”
  • Bikin Bazara Na Shekarar Dabbar Loong Ya Baiwa Duniya Damar Ganin Muhimmancin Tattalin Arzikin Sin

Kakakin hukumar hadin gwiwar ci gaba na kasa da kasa ta kasar Sin, Li Ming ya bayyana cewa, hukumar ci gaban masana’antu ta MDD da hukumar da abin ya shafa na Habasha dukkansu abokan hadin gwiwar ci gaban kasa da kasa na bangaren Sin ne masu muhimmanci. Daga bisani, hukumar hadin gwiwar ci gaba na kasa da kasa ta kasar Sin za ta yi aiki tare da hukumar ci gaban masana’antu ta MDD da hukumar Habasha wajen inganta gudanar da ajandar ci gaban duniya, karfafa mu’ammala tsakaninsu, da sabunta hanyoyin tattara kudade, ta yadda sakamakon hadin gwiwa masu tarin amfani za su kawo alheri ga kasashe masu tasowa da kuma al’ummunsu.

Sanarwar da ta shafi bangarorin uku da suka sa hannu a wannan karo ta tabbatar cewa, za a kafa cibiya da za ta zama abin koyi a fanonnin aikin noma da aikin kiwon dabobbi da sana’ar sarrafa amfanin gona da samun ci gaba ba tare da gurbata muhalli ba da sauransu. Za a samar da hidimomin ba da amsa kan manufofi da kuma tsarin ci gaba ga dukkan kasashen Afirka, ban da wannan, za a gudanar da hadin gwiwa daban daban kan fasahohi da horar da ma’aikata da sauransu. (Safiyah Ma)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki
Daga Birnin Sin

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka
Daga Birnin Sin

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Next Post
Sin Ta Sha Alwashin Kare ‘Yancin Kamfanoninta Bisa Doka

Sin Ta Sha Alwashin Kare 'Yancin Kamfanoninta Bisa Doka

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.