• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ce Babbar Misali Na Yadda Ya Kamata Demokradiyya Ta Kasance

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Ce Babbar Misali Na Yadda Ya Kamata Demokradiyya Ta Kasance
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Demokradiyya ita ce tsarin shugabanci dake mayar da hankali kan muradun al’umma. Wato dai, al’umma ne ya kamata su kasance kashin bayan demokradiyya.

Kuma kasar Sin ce babbar misali na yadda ya kamata demokradiyya ta kasance, domin a ganina, tabbatuwar tsarin demokradiyya ita ce, kasancewar al’umma cikin walwala da wadata da kwanciyar hankali.

  • Takardun Kudin Da Suka Shaida Yadda Kasashen Duniya Suka Ci Gajiyar Ci Gaban Kasar Sin

Yayin da yake kaddamar da babban taron wakilan Jam’iyyar Kwaminis ta Kasar Sin karo na 20 a Lahadin da ya gabata, shugaban kasar Xi Jinping, ya jaddada cewa kasar za ta kara inganta tsarin demokradiyyar dake mayar da hankali kan jama’a, wato jama’a ne za su kasance masu ruwa da tsaki a dukkan tsarukan demokradiyya a dukkan matakai.

Abun da na fahimta shi ne, a ko da yaushe, JKS ta kan tsara manufofi da dabarun da za su tabbatar da cewa, al’umma ne ke kan gaba a duk wani abun da ya shafi kasar, wanda ke nuna yadda take mayar da hankali wajen lalubo dabarun da suka dace da yanayin da take ciki domin amfanawa al’ummarta.

Karkashin shugabancin JKS cikin shekaru 100 da suka gabata, kowa zai iya shaida cewa, kasar Sin ta samu manyan nasarori na ban mamaki da babu wata kasa da ta samu a duniya. Misali na baya-bayan nan shi ne, fatattakar talauci baki daya. Duk da yawan al’ummarta da kuma kasancewarta kasa mai tasowa, Sin ta yi abun da manyan kasashe suka gaza.

Labarai Masu Nasaba

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

Ta tabbatar da dukkan al’umominta daga kabilu daban daban na cikin wadata ba tare da barin kowa a baya. Haka kuma, ta tabbatar da cewa ana rayuwa cikin kwanciyar hankali da lumana a tsakaninsu.

Jama’a su suka san matsalolinsu, kuma damawa da su cikin harkokin kasa, shi zai kai ga ci gaban da ake muradi. Wakilan jam’iyyar daga dukkan bangarori, da suka hada da manoma da ma’aikata daga bangarori daban-daban na samun damar wakiltar al’ummominsu yayin taron wakilan jam’iyyar Kwaminis ta kasar, lamarin dake kara jaddada cewa, al’umma ne ke jan ragamar demokradiyyar kasar, kuma wannan tsari ne ya kai ta ga samun dimbin nasarori.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

PDP Ta Maka Gwamnan Kwara, Abdulrazaq Kotu Kan Zargin Amfani Da Takardun Bogi 

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Zamfara, Sun Kashe Mutum Daya, Sun Sace Wasu 8 

Related

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya
Daga Birnin Sin

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

14 hours ago
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

16 hours ago
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

17 hours ago
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

18 hours ago
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

1 day ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

1 day ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Zamfara, Sun Kashe Mutum Daya, Sun Sace Wasu 8 

'Yan Bindiga Sun Kai Hari Zamfara, Sun Kashe Mutum Daya, Sun Sace Wasu 8 

LABARAI MASU NASABA

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.