• English
  • Business News
Thursday, September 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Na Kokarin Habaka Hadin Gwiwar Brics Nan Gaba

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Na Kokarin Habaka Hadin Gwiwar Brics Nan Gaba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An cimma nasarar gudanar da taron ganawar shugabannin BRICS karo na 16 a Kazan na kasar Rasha a jiya Laraba. Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar da jawabi, inda ya nanata wajibcin raya BRICS da ta zama wani muhimmin dandali na karawa kasashe masu tasowa da masu saurin bunkasuwar kwarin gwiwar hadin kansu da kuma zama ingantaccen karfin ingiza daidaita harkokin duniya, kuma ba da shawarwari ga mabambantan bangarori da su raya tsarin BRICS tare a bangaren zaman lafiya da kirkire-kirkire da kiyaye muhalli da habaka al’adu bisa adalci, tare kuma da sanar da jerin hakikanin matakai, abin da ya jawo hankalin kasa da kasa.

 

Shugaban sashen nazarin nahiyar Asiya da Turai na kwalejin nazarin huldar kasa da kasa na kasar Sin Ding Xiaoxing ya yi tsokaci cewa, jawabin da shugaba Xi Jinping ya yi na samar da wata akida da hanyar da suka fi dacewa na hadin gwiwar kasashe masu tasowa, kuma ya bayyana karfin jagorancin Sin a ko da yaushe, hakan kuma ya samar da tsari iri na kasar Sin wajen gaggauta inganta hadin gwiwar BRICS+.

  • Super Eagles Ta Hauro Matsayi Na 36 A Jadawalin Duniya Na FIFA
  • Sojoji Sun Ceto Mata 3, Sun Kwato Makamai A Katsina Da Zamfara

Idan mun leka ci gaban da aka samu a yayin taron, shawarar da Sin ta gabatar mai taken “Manyan bangarori biyu na BRICS” ya mai da hankali a fannin tsaro, bunkasuwa da daidaita harkokin duniya da mu’ammalar al’adu da sauransu, wanda ya hada shawarwari da Sin ta gabatar tare da dabarar bunkasuwarta da muradun BRICS da ma fatan al’ummar duniya zuwa waje guda, hakan zai amfanawa kasashen BRICS da su samu bunkasuwa ta dogaro da kai, kuma da amsa tambayoyin da ake yiwa BRICS game da hadin gwiwarsu.

 

Labarai Masu Nasaba

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

Idan aka yi hangen nesa, a wannan sabon yanayi na samun madogarai da dama a duniya da rikicin sabon yakin cacar baka, ya kamata kasashen BRICS su amince da mabanbantan ra’ayoyi tare da kokarin hadin gwiwarsu, ta yadda za a bude wani sabon yanayi na samun karin ingantaccen bunkasuwa bisa tsarin BRICS+, wanda zai ba da jagoranci ga raya kasashe masu tasowa da masu saurin bunkasuwa, har ya zama karfin raya kyakkyawar duniya mai inganci. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

TCN Ta Gano Dalilin Katsewar Wutar Lantarki A Arewacin Nijeriya, Ta Fara Gyara

Next Post

Abin Da Ya Sa Ƙasashen Duniya Suka Gina Majalisar Ɗinkin Duniya – Sakatare Janar

Related

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma
Daga Birnin Sin

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

17 hours ago
Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

19 hours ago
Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 
Daga Birnin Sin

Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

20 hours ago
Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci
Daga Birnin Sin

Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

22 hours ago
Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci

1 day ago
Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin

1 day ago
Next Post
Abin Da Ya Sa Ƙasashen Duniya Suka Gina Majalisar Ɗinkin Duniya – Sakatare Janar

Abin Da Ya Sa Ƙasashen Duniya Suka Gina Majalisar Ɗinkin Duniya - Sakatare Janar

LABARAI MASU NASABA

Ibtila’in Ambaliyar Ruwa: Halin Da Birnin Maiduguri Ya Tsinci Kansa A Ciki

Gargaɗi: Ƙauyuka 43 A Jihohi 14 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa 

September 4, 2025
Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci

September 4, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Damfara A Kano

September 4, 2025
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

September 4, 2025
An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

September 4, 2025
An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

September 4, 2025
Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

September 4, 2025
Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

September 4, 2025
Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

September 4, 2025
Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.