• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Na Taimakawa Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
Kasar Sin

Yauzu haka, tattalin arzikin duniya na ci gaba da fuskantar matsin lambar da sauye-sauyen yanayin duniya da annobar COVID-19 suka haifar, lamarin da ya sa ake mai da hankali sosai kan yanayin raya tattalin arziki a kasar Sin, wadda ta kasance abokiyar ciniki mafi muhimmanci ta kasashe da yankuna fiye da 120.

Matakan da kasar ta dauka wajen tinkarar annobar COVID-19 sun ba ta damar dakile yaduwar cutar gami da raya bangaren samar da kayayyaki. Kana yadda kasar take kokarin magance samun masu kamuwa da cutar COVID-19, ya sa ta iya kiyaye wani yanayin tattalin arziki da na zaman al’umma mai karko, ba tare da salwantar da kudi da kayayyaki, da karfin mutane ba.

  • Masanin Huldar Kasa Da Kasa A Jami’ar Abuja: Kasar Sin Na Sa Kaimi Ga Sabon Nau’in Dunkulewar Duniya

Ban da haka, yadda kasar Sin take fitar da karin kayayyaki zuwa kasuwannin ketare, ya sa kasashen yamma irinsu Amurka da Birtaniya ke iya gudanar da harkokinsu yadda suke bukata.

Matakan hana yaduwar cutar COVID-19 da kasar Sin ta dauka suna taimakawa tabbatar da ingancin ayyukan samar da kayayyaki a kasar, ta yadda kasar ke samar da dimbin gudunmawa wajen biyan bukatun kasashe daban daban na samun isassun kayayyaki masu alaka da kandagarkin yaduwar cuta, da masana’antu, da zaman rayuwar jama’a ta yau da kullum.

Wasu alkaluman da ma’aikatar kasuwancin kasar Sin ta gabatar sun nuna cewa, kasashen Amurka da Japan da Koriya ta Kudu, da Jamus sun zuba mafi yawan jari ga kasar Sin. Ta la’akari da muhimmiyar rawar da wadannan kasashe ke takawa a fannin tattalin arzikin shiyyoyinsu, za a iya ganin tasirin tattalin arizkin Sin a duniya.

LABARAI MASU NASABA

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Haka zalika, a kwanan baya, asusun ba da lamuni na duniya IMF ya sanar da daga matsayin kudin Sin RMB cikin kudin kasashe daban daban da ake iya biyan bashin asusun da shi na SDR, daga kaso 10.92 zuwa kaso 12.28.

Wannan ma ya nuna yadda gamayyar kasa da kasa suke da cikakken imani kan tattalin arziki da kasuwar hada-hadar kudi na kasar Sin. (Bello Wang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani
Daga Birnin Sin

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025
Next Post
Kasar Sin

Ambaliyar Ruwa: Atiku Ya Baiwa 'Yan Kasuwar Kantin Kwari Tallafin Miliyan 50

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Sojoji Sun Kashe Masu Yi Wa ISWAP 4 Safarar Makamai A Borno

October 28, 2025
Kasar Sin

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.