• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Ba Da Shawarwari 6 Game Da Matakan Tsaro Yayin Tattaunawar Shangri-La

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Ta Ba Da Shawarwari 6 Game Da Matakan Tsaro Yayin Tattaunawar Shangri-La
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Lahadi ne ministan tsaron kasar Sin Dong Jun, ya gabatar da muhimmin jawabi a gun taron tattaunawar Shangri-La karo na 21 da aka yi a kasar Singapore, inda ya mai da hankali kan ra’ayin kasar Sin dangane da tabbatar da tsaron duniya. 

Dong ya ce, a wannan gabar da duniya ke fuskantar sauye-sauye, yana da matukar muhimmanci a kafa wani sabon tsarin hadin gwiwar tsaron yanki, wanda zai tabbatar da daidaita damar tofa albarkacin baki ga kasashen duniya, da kaucewa fadace-fadacen kungiyanci, da samar da mu’amala ta gaske, da sada zumunci da gaskiya kuma cikin daidaito.

  • Na’urar Chang’e-6 Ta Kasar Sin Ta Sauka A Gefen Wata Mai Nisa Don Tattara Samfura
  • Wang Yi Ya Gana Da Bakin Kasashen Larabawa Da Suka Halarci Taron Ministoci Karo Na 10 Na Dandalin Hadin-kan Kasar Sin Da Kasashen Larabawa

Bisa wannan dalili ne kasar Sin ta gabatar da shawarwari guda shida, wadanda suka hada da kiyaye halaltacciyar moriyar tsaro ta dukkan kasashen duniya, da samar da daidaito da adalci a tsakanin kasa da kasa, da yin amfani da tsarin tsaron shiyya-shiyya yadda ya kamata, da inganta hadin gwiwar tsaro bisa gaskiya kuma a aikace, da kafa misali a hadin gwiwar tsaron teku, da kuma inganta tafiyar da harkoki a yankuna masu bukatar tsaro.

Game da batun Taiwan, Dong Jun ya bayyana cewa, rundunar ‘yantar da jama’ar kasar Sin PLA a ko da yaushe ta kasance wani karfi wajen kare dinkuwar kasar Sin. PLA za ta dauki kwararan matakai don dakile neman ‘yancin kai na Taiwan da tabbatar da cewa irin wannan makircin ba zai yi nasara ba.

Dong Jun ya ci gaba da cewa, kasar Sin ta yi kira da a hada kai don samar da zaman lafiya, kana tana adawa da kulla kebabben kawancen soja dauke da mummunar manufa. Ya ce, “kananan kawance” daban daban dake harin wasu kasashe ba za su iya tabbatar da zaman lafiya a yankin ba, sai dai su haifar da karin tashin hankali.

Labarai Masu Nasaba

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Ya kara da cewa, sojojin kasar Sin za su dauki karin matakai a bayyane, da yin aiki tare da sojojin dake kasashen yankin, wajen gina wani sabon nau’in hadin gwiwar tsaro dake nuna daidaito, da amincewa da juna, da hadin gwiwar samun nasara tare.

Dong Jun ya kuma bayyana cewa, kasar Sin na kara azama kan yin shawarwarin zaman lafiya bisa kyakkyawan nufi kan rikicin Ukraine, kuma ba ta taba bayar da makamai ga kowane bangare na rikicin Ukraine ba. (Yahaya)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tada Rikicin Yankin Tekun Kudancin Sin Shi Ne Makarkashiyar Amurka

Next Post

An Ceto Ragowar Ɗaliban Jami’ar Da Aka Yi Garkuwa Da Su Jihar Kogi

Related

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

28 minutes ago
Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

20 hours ago
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

20 hours ago
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana
Daga Birnin Sin

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

22 hours ago
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa
Daga Birnin Sin

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

23 hours ago
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata
Daga Birnin Sin

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

24 hours ago
Next Post
Sin

An Ceto Ragowar Ɗaliban Jami'ar Da Aka Yi Garkuwa Da Su Jihar Kogi

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

June 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

June 29, 2025
Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

June 29, 2025
Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

June 29, 2025
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

June 29, 2025
Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

June 29, 2025
Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

June 29, 2025
Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

June 29, 2025
Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

June 29, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.