• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin: Tsohuwar Kasa, Mai Jagorantar Zamanantar Da Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin: Tsohuwar Kasa, Mai Jagorantar Zamanantar Da Duniya

{"data":{"infoStickerId":"","product":"retouch","os":"ios","appversion":"10.9.0","activityName":"","enter_from":"enter_launch","filterId":"6796929275313263112","imageEffectId":"","playId":"","stickerId":"","pictureId":"6699789D-E2FC-4AE8-B504-4A9B1D472375"},"source_type":"douyin_beauty_me"}

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duk inda aka ambaci sunan kasar Sin, to kowa ya san cewa tsohuwar kasa ce mai dadadden tarihi da tarin al’adun gargajiya. Sai dai duk da haka, kasa ce mai tafiya da zamani. Muna ma iya kiranta da jagora a fannin zamanantar da duniya. Kaso mai yawa na kayayyakin zamani da ake amfani da su yanzu, sun samo asali ne daga kasar Sin, saboda ingantattun fasahohin da take da su kuma take ci gaba da kirkirowa.

 

Kamar yadda Mallam Bahaushe kan ce “noma tushen arziki”. To haka batun yake a wajen kasar Sin. Daya daga cikin muhimman abubuwan da dan adam ke bukata shi ne abinci. Kuma bisa la’akari da yawan al’ummar kasar Sin, har kullum yadda take iya dogoro da kanta da kuma kokarinta na ciyar da daukacin al’ummarta, abun al’ajabi ne, wanda ke matukar jan hankalina.

  • Yaya BRICS Za Ta Kara Taka Rawa Wajen Ingiza Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa
  • Xi Ya Tafi Halartar Taron Kolin BRICS Karo Na 16 A Rasha

Daya daga cikin sirrikan kasar Sin na samun ci gaban ayyukan gona shi ne yadda take amfani da fasahohin zamani wajen zamanantar da ayyukan.

 

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

A yau yayin da nake ziyara a birnin Harbin na lardin Heilongjiang ta arewa maso gabashin kasar Sin, na ziyarci wata gonar masara yayin da ake gudanar da aikin girbi, inda na ga yadda injuna ke aiki cikin aminci fiye da zatona. A lokaci guda, injin kan yanke karar masara, ya fidda ganyayyaki ya kuma casheta. Cikin kankanin lokaci yake gudanar da aikin da zai dauki dimbin lokaci, wanda zai bukaci ma’aikata da karfi da kuma kudi mai yawa. Haka kuma a rana guda, motar ko inji za ta iya girbe gona mai fadin murabba’in mita dubu 667, kwatankwacin awon Sin mu 1000 a rana guda.

 

Ban da haka kuma, a rana guda za a yi amfani da injuna wajen kara gyara masarar, kama daga cire ragowar totuwa da sanduna, zuwa cire dusa da kuma busarwa, duk injuna ne ke aiwatar da wadannan ayyuka cikin lokaci kankani.

 

Ba girbi kadai ba, hatta gyaran gonaki da shuka da feshi da kula da shuke-shuke, duk injuna ne ke gudanar da su.

 

A yau na kara tabbatar da cewa kasashe masu tasowa mussamam namu na Afrika da har yanzu muke fama da matsalar karancin abinci da rashin ci gaba a fannin aikin gona, na da dimbin abubuwan koyo daga kasar Sin.

 

Sai al’umma ta koshi kafin za ta kasance mai lafiya da karfin nema da tsaro da kwanciyar hankali da kuma uwa-uba ci gaba. Wannan, daya ne daga cikin sirrikan Sin na samun ci gaba. (Faeza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Cike Giɓin Ababen More Rayuwa: Nijeriya Na Buƙatar Dala Tiriliyan 3 A Cikin Shekara 30 – Kakakin Majalisa

Next Post

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasa Da Kasa a Birnin Kazan Na Rasha

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

15 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

15 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

17 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

20 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

21 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

22 hours ago
Next Post
Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasa Da Kasa a Birnin Kazan Na Rasha

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasa Da Kasa a Birnin Kazan Na Rasha

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.