• English
  • Business News
Saturday, October 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Za Ta Zurfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Ta Fannin Dakilewa Da Kandagarkin Cutar Zazzabin Cizon Sauro

by CMG Hausa
2 years ago
MALARIA mosquito sucking blood World Malaria Day Zika virus alert

MALARIA mosquito sucking blood World Malaria Day Zika virus alert

Jiya Talata 25 ga watan nan na Afirilu, rana ce ta dakilewa, da kuma kandagarkin cutar zazzabin cizon sauro ta duniya. A ranar 30 ga watan Yunin shekarar 2021 ne hukumar kiwon lafiya ta duniya WHO, ta sanar da karewar cutar a kasar Sin.

A jiya Talata, a yayin biki mai nasaba da hakan da aka shirya a birnin Shanghai da ke gabashin kasar Sin, wani jami’in hukumar dakilewa, da kandagarkin cututtuka ta kasar Sin CDC, ya bayyana cewa, kawar da cutar a kasar Sin, wani sabon mafari ne.

  • Sin Na Rike Matsayin Farko Tsakanin Kasashe Mafiya Yawan Cibiyoyin Lantarki Na Nukiliya Da Ake Ginawa

Kuma kasar Sin za ta ci gaba da tabbatar da cutar ba ta sake bulla ba, da yaki, da kuma kaucewa shigar ta Sin daga ketare, tare da zurfafa hadin gwiwar kasa da kasa, da taimakawa kasashen duniya wajen yaki da cutar, a kokarin raya duniya maras wannan cuta.

Shi ma a nasa tsokaci yayin taron, shugaban cibiyar dakilewa da kandagarkin cututtukan da ake kamuwa da su sakamakon cudanya da kwari, karkashin hukumar ta CDC Zhou Xiaonong, ya ce kyawawan matakan da kasar Sin ta dauka wajen samun nasarar kawar da cutar zazzabin cizon sauro a gida, suna amfanar kasashe da yankunan dake fama da yaduwar cutar.

Ya ce sakamakon kokarin da kasar Sin take yi a cikin dogon lokaci, ya sa kayayyakinta, da hanyoyinta masu nasaba da wannan aiki sun samu amincewa daga WHO, da raguwar kasashen duniya.

LABARAI MASU NASABA

Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia

Li Qiang Ya Halarci Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Koriya Ta Arewa

Zhou ya kara da cewa, nan gaba kasar Sin za ta amsa kiran gina al’ummomin kasa da kasa mai makoma ta bai daya a fannin kiwon lafiya, kana za ta kara taimakawa kasashe masu tasowa, wajen kawar da cutar baki daya. (Tasallah Yuan)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia
Daga Birnin Sin

Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia

October 11, 2025
Li Qiang Ya Halarci Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Koriya Ta Arewa
Daga Birnin Sin

Li Qiang Ya Halarci Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Koriya Ta Arewa

October 11, 2025
Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Tsokaci Kan Amincewar Da Isra’ila Ta Yi Da Yarjejeniyar Kawo Karshen Rikicin Gaza
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Tsokaci Kan Amincewar Da Isra’ila Ta Yi Da Yarjejeniyar Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 10, 2025
Next Post
‘Yan Kudancin Kaduna Da Ke Zaune A Ketare Sun Yi Tir Da Kashe Mutanen Yankin Da Ake Yi

'Yan Kudancin Kaduna Da Ke Zaune A Ketare Sun Yi Tir Da Kashe Mutanen Yankin Da Ake Yi

LABARAI MASU NASABA

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

October 11, 2025
Wasu Daga Cikin Muhimman Alamomin Ciwon Kansa

Wasu Daga Cikin Muhimman Alamomin Ciwon Kansa

October 11, 2025
Shugaba Tinubu Ya Yi Wa Maryam Sanda Afuwa Bayan Shafe Shekaru 6 A Gidan Yari

Shugaba Tinubu Ya Yi Wa Maryam Sanda Afuwa Bayan Shafe Shekaru 6 A Gidan Yari

October 11, 2025
Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia

Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia

October 11, 2025
Li Qiang Ya Halarci Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Koriya Ta Arewa

Li Qiang Ya Halarci Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Koriya Ta Arewa

October 11, 2025
Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

October 11, 2025
Barin PDP Zuwa Wata Jam’iyyar Alamun Rashin Jarumta Ne – Gwamnan Bauchi

Barin PDP Zuwa Wata Jam’iyyar Alamun Rashin Jarumta Ne – Gwamnan Bauchi

October 11, 2025
Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto

A Ba Mu Makamai Don Kare Kanmu – Jama’ar Sakkwato

October 11, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 9, Sun Ƙwato Naira Miliyan 5 A Borno

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 9, Sun Ƙwato Naira Miliyan 5 A Borno

October 11, 2025
Ta’addanci

Sojoji Sun Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Lalata Kayayyakin Gwamnati A Binuwe

October 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.