• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Za Ta Zurfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Ta Fannin Dakilewa Da Kandagarkin Cutar Zazzabin Cizon Sauro

by CMG Hausa
3 years ago
MALARIA mosquito sucking blood World Malaria Day Zika virus alert

MALARIA mosquito sucking blood World Malaria Day Zika virus alert

Jiya Talata 25 ga watan nan na Afirilu, rana ce ta dakilewa, da kuma kandagarkin cutar zazzabin cizon sauro ta duniya. A ranar 30 ga watan Yunin shekarar 2021 ne hukumar kiwon lafiya ta duniya WHO, ta sanar da karewar cutar a kasar Sin.

A jiya Talata, a yayin biki mai nasaba da hakan da aka shirya a birnin Shanghai da ke gabashin kasar Sin, wani jami’in hukumar dakilewa, da kandagarkin cututtuka ta kasar Sin CDC, ya bayyana cewa, kawar da cutar a kasar Sin, wani sabon mafari ne.

  • Sin Na Rike Matsayin Farko Tsakanin Kasashe Mafiya Yawan Cibiyoyin Lantarki Na Nukiliya Da Ake Ginawa

Kuma kasar Sin za ta ci gaba da tabbatar da cutar ba ta sake bulla ba, da yaki, da kuma kaucewa shigar ta Sin daga ketare, tare da zurfafa hadin gwiwar kasa da kasa, da taimakawa kasashen duniya wajen yaki da cutar, a kokarin raya duniya maras wannan cuta.

Shi ma a nasa tsokaci yayin taron, shugaban cibiyar dakilewa da kandagarkin cututtukan da ake kamuwa da su sakamakon cudanya da kwari, karkashin hukumar ta CDC Zhou Xiaonong, ya ce kyawawan matakan da kasar Sin ta dauka wajen samun nasarar kawar da cutar zazzabin cizon sauro a gida, suna amfanar kasashe da yankunan dake fama da yaduwar cutar.

Ya ce sakamakon kokarin da kasar Sin take yi a cikin dogon lokaci, ya sa kayayyakinta, da hanyoyinta masu nasaba da wannan aiki sun samu amincewa daga WHO, da raguwar kasashen duniya.

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Zhou ya kara da cewa, nan gaba kasar Sin za ta amsa kiran gina al’ummomin kasa da kasa mai makoma ta bai daya a fannin kiwon lafiya, kana za ta kara taimakawa kasashe masu tasowa, wajen kawar da cutar baki daya. (Tasallah Yuan)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki
Daga Birnin Sin

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka
Daga Birnin Sin

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Next Post
‘Yan Kudancin Kaduna Da Ke Zaune A Ketare Sun Yi Tir Da Kashe Mutanen Yankin Da Ake Yi

'Yan Kudancin Kaduna Da Ke Zaune A Ketare Sun Yi Tir Da Kashe Mutanen Yankin Da Ake Yi

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.