• English
  • Business News
Saturday, July 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashen Duniya Na Da Ra’ayi Daya Kan Hanyar Zamanantar Da Kasar Sin Da Kwanciyar Hankali Da Ci Gaban Asiya Da Tekun Fasifik

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasashen Duniya Na Da Ra’ayi Daya Kan Hanyar Zamanantar Da Kasar Sin Da Kwanciyar Hankali Da Ci Gaban Asiya Da Tekun Fasifik
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yanzu haka, duniya na fuskantar tarin batutuwa na rashin tabbas, kuma dukkan bangarori na sa ran yankin Asiya da tekun Fasifik, zai ci gaba da taka muhimmiyar rawa tare da jagorantar ci gaban tattalin arzikin duniya.

Tsohuwar shugabar kasar Philippines, Gloria Macapagal Arroyo, ta yi imanin cewa, yayin da ake fuskantar karuwar sauye-sauye masu sarkakiya kuma cikin sauri a duniya, kasar Sin na neman sabuwar hanyar ci gaba. Ta ce kasar Sin ta riga ta tabbatar da cewa ita ba abokiyar takara ba ce, abokiya ce ta neman ci gaba, inda take samar da kasuwanni da taimakon jari da fasahohi ga kasashe masu tasowa.

  • Ziyarar Xi Ta APEC Na Nuni Da Kyakkyawar Sakamakon Yunkurin Daidata Dangantakar Sin Da Amurka
  • Ba Da Gudummawar Da Ta Dace Don Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Sin Da Afirka

Shi kuma dan majalisar gudanarwa na kasar Singapore, Goh Chok Tong cewa ya yi, duniya baki daya, ta ci gajiyar ci gaban kasar Sin, musamman ma kasashen yankin Asiya da tekun Fasifik.

A nasa bangare, tsohon firaministan Kyrgyzstan Djoomart Otorbayev, cewa ya yi kasar Sin ta kasance mai goyon bayan hadin gwiwar moriyar juna da dukkan abokan huldarta ta hanyar bude kofarta ga sassan duniya.

Tsohon jakadan Singapore a MDD kuma marubuci, Kishore Mahbubani, ya bayyana cewa, dadadden tarihi da al’adun kasar Sin sun raya ra’ayin neman ci gaba cikin lumana na kasar Sin. Ya ce yayin da ta kara fadada bude kofa ga sassan duniya, wannan ra’ayi zai aka muhimmiyar rawa wajen wanzar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin da ma duniya baki daya. (Fa’iza Mustapha)

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Yi Kira Da A Ci Gaba Da Himmatuwa Wajen Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FasifikIranTeku
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Da Gudummawar Da Ta Dace Don Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Sin Da Afirka

Next Post

CGTN: Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma A Bali Na Da Muhimmanci Wajen Inganta Alakar Sin Da Amurka

Related

Sin Ta Yi Kira Da A Ci Gaba Da Himmatuwa Wajen Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Ci Gaba Da Himmatuwa Wajen Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

53 minutes ago
Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa
Daga Birnin Sin

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

20 hours ago
Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka
Daga Birnin Sin

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

21 hours ago
Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

22 hours ago
Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

23 hours ago
Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya
Daga Birnin Sin

Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

24 hours ago
Next Post
CGTN: Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma A Bali Na Da Muhimmanci Wajen Inganta Alakar Sin Da Amurka

CGTN: Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma A Bali Na Da Muhimmanci Wajen Inganta Alakar Sin Da Amurka

LABARAI MASU NASABA

Kwanciyar Aure

Yadda Hadarin Mutuwa Ke Karuwa Yayin Ko Bayan Saduwa Da Iyali

July 26, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Ci Gaba Da Himmatuwa Wajen Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

Sin Ta Yi Kira Da A Ci Gaba Da Himmatuwa Wajen Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

July 26, 2025
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

July 26, 2025
Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba

July 26, 2025
‘Yancin Gashin Kai: Ma’aikatan Kananan Hukumomi Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki

‘Yancin Gashin Kai: Ma’aikatan Kananan Hukumomi Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki

July 26, 2025
Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

July 26, 2025
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

Edo Da Taraba : ‘Yansanda Sun Ceto Mutum 31 Da Aka Yi Garkuwa Da Su Bayan Musayar Wuta

July 26, 2025
WAFCON 2025: Yau Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Moroko A Wasan Ƙarshe

WAFCON 2025: Yau Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Moroko A Wasan Ƙarshe

July 26, 2025
Kotu

NSCDC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Badakalar Naira Miliyan 159

July 26, 2025
Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4

Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.