• English
  • Business News
Wednesday, October 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kaso 40 Na ‘Yan Nijeriya Na Samun Wutar Lantarki Fiye Da Awa 20 A Kowace Rana — Minista

by Khalid Idris Doya and Abubakar Sulaiman
1 year ago
Wutar Lantarki

Ministan wutar lantarki, Mista Adebayo Adelabu, ya shaida cewa sama da kaso 40 na ‘yan Nijeriya a yanzu haka su na cin moriyar wutar lantarki na sama da awanni 20 a kowace rana.

 

Ministan a wata sanarwar da ya fitar a Abuja, ya ce, wannan nasarar an samu ne sakamakon muhimman matakai da ma’aikatar wuta take dauke tare da goyon bayan da Shugaba Bola Tinubu ke ba su, a wani mataki na farfado da tattalin arzikin kasar nan.

  • Shugaba Tinubu Ya Sake Aika Tallafin Buhun Shinkafa 18,500 Kebbi
  • Mutane 132 Sun Rasu A Girgizar Kasar Yankin Nepal

Adelabu ya ce, samar da karin megawat 5,500 na daga cikin nasarorin da ma’aikatar ta samu a cikin shekara guda, ya kuma ce a halin yanzu akwai wasu tsare-tsaren kara fadadawa kafin karshen wannan shekarar.

 

LABARAI MASU NASABA

DSS Ta Kama Wani Matashi Da Ya Yi Kira A Yi Juyin Mulki A Kafofin Sada Zumunta

An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

“Yawancin kasashen da suka ci gaba sun samu nagartaccan wutar lantarki kuma da samun wuta mai rahusa a matsayin muhimmin matakin kai wa ga nasara.

 

“Wannan matakin na da gayar fa’ida ga masana’antu, kasuwanci, cibiyoyi da kuma gidajen al’umma. Don haka dole mu bayar da fifiko ga wannan domin ci gaban kasar nan da kuma kyautata harkokin tattalin arziki da ci gaban masana’antunmu.

 

“Shugaban kasa Tinubu ya nanata a cikin jawabinsa na ranar samun ‘yancin kai na wannan shekarar cewa akwai bukatar tabbatar da samar da wutar lantarki mai inganci ga kowace bangare.

 

“Wannan hanyar ne kawai za a samu nasarar cimma ci gaban tattalin arziki da masana’antu, domin babu wata bangaren da take gudanuwa ba tare da ita ba.”

 

Adelabu ya nanata aniyar gwamnati na ganin an tabbatar da samar da wadataccen wuta ga al’ummar kasa, bangarorin kasuwanci, cibiyoyi ciki har da cibiyoyin ilimi da na lafiya gami da masana’antu.

 

A cewarsa, wannan manufofin za su bayar da dama a kyautata lamuran da suka shafi harkokin wutar lantarki da samar da karin ayyukan yi ga jama’a.

 

A fadinsa, ma’aikatar na aikin hadin gwiwa da sashi-sashi, kamfanonin samar da wutar lantarki su 27, da kamfanonin rarraba wutar lantarki guda 11 domin cimma nasarar da ta sanya a gaba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnatin Rikon Kwarya: Shirin DSS Ne Na Damke Atiku Da Peter Obi Kafin Rantsar Da Tinubu
Labarai

DSS Ta Kama Wani Matashi Da Ya Yi Kira A Yi Juyin Mulki A Kafofin Sada Zumunta

October 29, 2025
An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe
Labarai

An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

October 29, 2025
Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra
Labarai

Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

October 29, 2025
Next Post
ilimi

Wa Ke Da Gaskiya Tsakanin ASUU Da Jami'ar Bauchi Kan Ajiye Aikin Malamai 30?

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump

Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump

October 29, 2025
Gwamnatin Rikon Kwarya: Shirin DSS Ne Na Damke Atiku Da Peter Obi Kafin Rantsar Da Tinubu

DSS Ta Kama Wani Matashi Da Ya Yi Kira A Yi Juyin Mulki A Kafofin Sada Zumunta

October 29, 2025
An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

October 29, 2025
Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

October 29, 2025
ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

Ba Matakan Tinubu Ne Suka Karyar Da Farashin Kayan Abinci Ba – ADC

October 29, 2025
‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

October 29, 2025
Sanusi Ga ‘Yan Nijeriya: Ku Dora Wa Buhari Alhakin Matsatsin Tattalin Arziki Ba Tinubu Ba

Tsoron Boko Haram Ne Ya Sa Jonathan Ya Fasa Cire Tallafin Man Fetur – Sanusi II

October 29, 2025
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

October 28, 2025
An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.