• English
  • Business News
Thursday, September 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Katsewar Wutar Lantarki Ta Arewa: Akwai Yiwuwar Korar Ma’aikata Bayan Kamfanoni Sun Yi Asara Sama Da Biliyan 100

by Sulaiman
10 months ago
in Labarai
0
Katsewar Wutar Lantarki Ta Arewa: Akwai Yiwuwar Korar Ma’aikata Bayan Kamfanoni Sun Yi Asara Sama Da Biliyan 100
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sakamakon katsewar wutar lantarki a Arewacin Nijeriya, ya kawo tsaiko a galibin masana’antu a Kano da sauran jihohin Arewa wanda hakan ka iya janyowa a sallami ma’aikata da dama.

 

Sani Hussein, daya daga cikin mamban majalisar zartarwa a kungiyar masana’antu ta Nijeriya (MAN), ya bayyana haka a wata tattaunawa ta musamman da wakilin jaridar Nigerian Tracker.

  • Adamawa Za Ta Kashe Naira Biliyan N8.1 Don Gina Gadoji
  • Super Eagles Ta Hauro Matsayi Na 36 A Jadawalin Duniya Na FIFA

A cewar Sani Hussein, masana’antu da yawa ba za su iya biyan kudin dizal ba. Hatta wadanda za su iya, asara suke kirgawa saboda ba za su iya rufe kamfanonin ba.

 

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Damfara A Kano

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

Husein, wanda tsohon shugaban kungiyar MAN ne reshen Kano da Jigawa, ya ce, ci gaba da samar da kayayyaki ga kamfanonin, babban tashin hankalinsu ne domin kashi 30 na masana’antun da ke aiki suna kokawa wajen biyan bukatun abokan huldarsu.

 

Sani Husseini ya yi gargadin cewa, idan har lamarin ya ci gaba, masana’antu da ke Arewacin kasar za su iya yin asarar Naira biliyan 500 a wata guda sakamakon katsewar wutar lantarkin.

 

Ya kara da cewa, masana’antu da dama sun bukaci ma’aikatan su da su dauki hutun wucin gadi har sai an dawo da wutar lantarki.

 

Hakan na nuni da cewa, idan ba a magance matsalar wutar lantarki ba, hakan na iya haifar da korar ma’aikatan daga aiki wanda zai kara ta’azzara rashin aikin yi acikin al’umma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Rashin Aikin YiTabarbarewar tattalin arzikin NijeriyaTCN
ShareTweetSendShare
Previous Post

Darajar Hajojin Shige Da Fice Daga Yankunan Bunkasa Tattalin Arzikin Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 10 A 2023

Next Post

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Masar Da Iran

Related

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Damfara A Kano

28 minutes ago
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno
Manyan Labarai

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

1 hour ago
An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi
Labarai

An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

2 hours ago
An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina
Labarai

An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

3 hours ago
Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1
Labarai

Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

4 hours ago
Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa
Manyan Labarai

Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

5 hours ago
Next Post
Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Masar Da Iran

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Masar Da Iran

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Damfara A Kano

September 4, 2025
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

September 4, 2025
An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

September 4, 2025
An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

September 4, 2025
Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

September 4, 2025
Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

September 4, 2025
Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

September 4, 2025
Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

September 3, 2025
Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

September 3, 2025
Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.