• English
  • Business News
Saturday, June 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kisan Sojojin Kasar Nijar 29 Ya Ja Hankalin Shugabannin Afirka

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Labarai
0
Kisan Sojojin Kasar Nijar 29 Ya Ja Hankalin Shugabannin Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An fara zaman makokin kwana uku a Jamhuriyar Nijar daga Talatar nan, bayan kashe sojojin kasar 29 a wani harin da ake kyautata zaton ‘masu ikirarin jihadi ne suka kai.

Shi ne hari mafi muni tun bayan da sojojin suka kwace mulki a watan Yuli.

  • Shawarar Kasar Sin Ta Gina Al’ummar Duniya Mai Mokamar Bai Daya
  • NRC Ta Dakatar Ma’aikacinta Kan Karbar Kudin Fasinja Ba Bisa Ka’ida Ba

Tashin hankalin na baya-bayan nan ya zo ne a daidai lokacin da masu juyin mulkin Nijar suka nuna cewa suna nazarin tayin da makwabciyarsu Aljeriya ta yi na shiga tsakani a tattaunawar mika mulki ga farar hula.

Nijar na fama da tashe-tashen hankula biyu na ‘yan ta-da-kayar-baya da suka hada da wanda ya mamaye sashen Kudu maso Gabashin kasar daga yakin da aka dade ana fama da shi a Nijeriya mai makwabtaka, da kuma hare-haren masu ikirarin Jihadi da ke tsallakawa daga Mali da Burkina Faso.

A lokacin da shugabannin sojojin suka hambarar da zababben shugaban kasar Mohammed Bazoum ranar 26 ga watan Yuli, sun kafa hujjar yin hakan a kan tabarbarewar harkokin tsaro.

Labarai Masu Nasaba

Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista

Zamfara Ta Zama Jiha Ta Farko Da Ta Ƙaddamar da Tsarin Ilimin Fasahar Zamani

An kai harin ne na ranar Litinin a Yammacin Nijar da “bama-bamai da motocin kai hare-haren kunar bakin wake da ‘yan mayaka fiye da dari suka kai”, in ji ma’aikatar tsaro cikin wata sanarwa da aka watsa ta gidan talbijin.

Ma’aikatar tsaron ta kara da cewa sojoji biyu sun samu munanan raunuka sannan kuma an kashe ‘yan ta-da-kayar-baya masu yawa.

Harin dai ya faru ne a arewa maso Yammacin Tabatol, kusa da kan iyakar kasar Mali, wadda ke fama da rikicin mayaka masu alaka da kungiyar IS da kuma Al-Kaeda.

Tashe-tashen hankula a yankin mai lakabin “iyaka uku” da ke tsakanin Nijar da Mali da kuma Burkina Faso, ya haddasa juyin mlukin soji a dukkan kasashen uku tun daga shekara ta 2021.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Abubuwan Al’ajabi Da Abarba Ke Yi Wajen Gyaran Fata

Next Post

Yadda Na Tsira Bayan Hukuncin Kisan Da Aka Yanke Min A Saudiyya -Adama Dadin Kowa

Related

Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista
Manyan Labarai

Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista

5 hours ago
Zamfara Ta Zama Jiha Ta Farko Da Ta Ƙaddamar da Tsarin Ilimin Fasahar Zamani
Labarai

Zamfara Ta Zama Jiha Ta Farko Da Ta Ƙaddamar da Tsarin Ilimin Fasahar Zamani

9 hours ago
Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto
Manyan Labarai

Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

10 hours ago
Ambaliyar Ruwan Mokwa: Masana Sun Shawarci Gwamnati Kan Matakin Kariya A Nan Gaba
Labarai

Ambaliyar Ruwan Mokwa: Masana Sun Shawarci Gwamnati Kan Matakin Kariya A Nan Gaba

12 hours ago
ÆŠan TikTok Tsulange Ya Shiga Hannu Bisa Wanka Da Rigar Mama A Titi
Labarai

ÆŠan TikTok Tsulange Ya Shiga Hannu Bisa Wanka Da Rigar Mama A Titi

12 hours ago
Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 
Manyan Labarai

Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 

14 hours ago
Next Post
Yadda Na Tsira Bayan Hukuncin Kisan Da Aka Yanke Min A Saudiyya -Adama Dadin Kowa

Yadda Na Tsira Bayan Hukuncin Kisan Da Aka Yanke Min A Saudiyya -Adama Dadin Kowa

LABARAI MASU NASABA

Rundunar PLA Ta Soki Birtaniya Bisa Zuzuta Abun Da Ya Wakana Yayin Da Jirgin Ruwan Sintirinta Ya Keta Ta Zirin Taiwan 

Rundunar PLA Ta Soki Birtaniya Bisa Zuzuta Abun Da Ya Wakana Yayin Da Jirgin Ruwan Sintirinta Ya Keta Ta Zirin Taiwan 

June 20, 2025
Hadin Gwiwa Da Sin Na Bunkasa Zaman Lafiya Da Daidaito A Yankin Kahon Afirka

Hadin Gwiwa Da Sin Na Bunkasa Zaman Lafiya Da Daidaito A Yankin Kahon Afirka

June 20, 2025
Me Ya Kamata Mai Yaron Ciki Ta Kula Da Shi?

Me Ya Kamata Mai Yaron Ciki Ta Kula Da Shi?

June 20, 2025
Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista

Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista

June 20, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

June 20, 2025
Sin Ta Jadadda Wajibcin Daukar Jerin Matakan Magance Matsalar Talauci Da Karancin Ci Gaba Da Rikici

Sin Ta Jadadda Wajibcin Daukar Jerin Matakan Magance Matsalar Talauci Da Karancin Ci Gaba Da Rikici

June 20, 2025
Jakadan Sin Dake Amurka Ya Yi Jawabi A Gun Liyafar Da Kwamitin Kasa Mai Lura Da Kasuwancin Amurka Da Sin Ya Shirya

Jakadan Sin Dake Amurka Ya Yi Jawabi A Gun Liyafar Da Kwamitin Kasa Mai Lura Da Kasuwancin Amurka Da Sin Ya Shirya

June 20, 2025
Matsayin Sin Na Bude Kofar Tattalin Arzikinta Ga Duniya Ba Zai Canza Ba

Matsayin Sin Na Bude Kofar Tattalin Arzikinta Ga Duniya Ba Zai Canza Ba

June 20, 2025
Zamfara Ta Zama Jiha Ta Farko Da Ta Ƙaddamar da Tsarin Ilimin Fasahar Zamani

Zamfara Ta Zama Jiha Ta Farko Da Ta Ƙaddamar da Tsarin Ilimin Fasahar Zamani

June 20, 2025
An Kafa Fiye Da Kamfanonin Waje 24,000 A Sin Cikin Watanni 5 Na Farkon Bana

An Kafa Fiye Da Kamfanonin Waje 24,000 A Sin Cikin Watanni 5 Na Farkon Bana

June 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.