• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Tura Shugaban Asibiti Kurkuku Kan Zargin Yi Wa Majinyaciya Fyade

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Kotu

Wata kotun Majistire da ke zamanta a Illorin ta jihar Kwara a ranar Laraba, ta umarci a ajiye mata babban likitan asibitin Ayodele Hospital, Ilorin a jihar Kwara, Dakta Ayodele Joseph, a gidan gyara hali bisa zargin da ake masa na yin fyade ma wata marar lafiya. 

 

A cewar rahoton farko-farko na ‘yansanda (FIR), an zargi Joseph da yin fyade wa majinyaciyarsa wacce ta kasance ma’aikaciyar Nas ce da ta kwanta a asibitin domin jinyar rashin lafiyar da ya risketa.

  • Wata Bakuwar Cuta Ta Bulla A Katsina

Rahoton ‘yansandan ya yi nuni da cewa wanda ake zargin ya sanya wa majinyaciyarsa magani daga bisani ya mata fyade ba tare da amincewarta ba.

 

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Kuncin Talauci – Shettima 

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Zafafa Hare-hare A Jihohin Arewa Maso Yamma

“A lokacin da Nas din ba ta da lafiya ta je asibitin domin neman jinya, yayin da ta nemi likitan ya duba lafiyarta, likitan da ya yi ikirarin ya na da kwarewar aiki na tsawon shekara 27 ya yi amfani da wannan damar.

 

“Bincike kan lamarin ya kai ga gano wani faifayin bidiyo da ke dauke da yadda fyaden ya wakana kuma gwajin da aka yi ya tabbatar da cewa an keta haddin Nas din har aka mata fyade,” a cewar FIR.

 

Mai gabatar da kara, Gbenga Ayeni, ya shaida wa kotun cewa duba da irin girman laifin da aka aikata ‘yansanda na neman kotun ta ajiye Ayodele a gidan yara.

 

A hukuncinsa, Magistrate Jumoke Kamson, ya amince da bukatar mai shigar da kara inda ya umarci a ajiye wanda Ake zargi a gidan gyara hali.

 

Daga bisani ya dage cigaba da sauraran karar zuwa ranar 18 ga watan Mayun 2023.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shettima
Labarai

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Kuncin Talauci – Shettima 

October 17, 2025
An Kashe Mutane Da Dama Da Kone Gidajensu A Wani Hari Da Aka Kai Benuwai
Labarai

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Zafafa Hare-hare A Jihohin Arewa Maso Yamma

October 17, 2025
Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja
Manyan Labarai

Afuwar Tinubu Ga Masu Manyan Laifuka: Ta Bar Baya Da Ƙura

October 17, 2025
Next Post
Kasar Sin Ta Damu Da Ra’ayin EU Na Rage Barazana

Kasar Sin Ta Damu Da Ra’ayin EU Na Rage Barazana

LABARAI MASU NASABA

Shettima

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Kuncin Talauci – Shettima 

October 17, 2025
Manzon Allah

Manzon Allah (SAW) Ne Ya Kafa Tushen Wayewar Kai A Duniya

October 17, 2025
An Kashe Mutane Da Dama Da Kone Gidajensu A Wani Hari Da Aka Kai Benuwai

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Zafafa Hare-hare A Jihohin Arewa Maso Yamma

October 17, 2025
Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja

Afuwar Tinubu Ga Masu Manyan Laifuka: Ta Bar Baya Da Ƙura

October 17, 2025
Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

October 17, 2025
Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
NAWIA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.