• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kuri’ar Kin Amincewar Amurka Ta Tsagaita Wuta A Gaza Adawa Ce Ga Bukatar Bil’adama

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kuri’ar Kin Amincewar Amurka Ta Tsagaita Wuta A Gaza Adawa Ce Ga Bukatar Bil’adama
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasashen duniya sun nuna bacin rai kan kuria’ar Amurka ta kin amincewa da kudirin tsagaita wuta da Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta gabatar, wanda kuma ya samu goyon bayan kasashe fiye da 100, da amincewar kasashe 13 daga cikin kasashe 15 na Kwamitin Sulhu a ranar Juma’a, inda Birtaniya ta kaurace.

Ta hanyar yin fatali da wannan kuduri, kuria’ar kin amincewar Amurka na nuni da adawarta ga bukatar Bil’adama gaba daya. Wanda ya bayyana munafurcinta a fili game da kimar da take ikirari. Ta ci gaba da ba da kariya ta diflomasiyya game da cin zarafi da ake yiwa al’ummar Gaza, Amurka tana ci gaba da sarrafa dokar kasa da kasa yadda ta ga dama, kuma a wajenta rayuwar wasu mutane ta fi ta wasu mahimmanci, shi ya sa ta daddale hannu kan a ci gaba da kisan gilla a Gaza.

  • Sin Za Ta Ci Gaba Da Sa Kaimi Ga Kare Hakkin Dan Adam
  • Shawara Ga Ma’aurata Game Da Hassada

Ga dai tambaya, ko za a samu adalci ga mutanen Gaza bayan da aka yi fatali da kiran da aka yi na tsagaita wuta? Yayin da gwamnatin Isra’ila, wacce ke da goyon bayan kasashen yammacin duniya, ta ciga da yin kisan-kiyashi a Gaza wanda ya zama abin kunya ga dukkan Bil’adama, shi ke nan Amurka ta zama kasar da ke kawo tsaiko ga samar da adalci a duniya? Ko Amurka take yi a kawar da Falasdinawa daga doron kasa? To lallai yin garambawul ga kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya zama dole, saboda ai duniya ta fi wadannan kasashe biyar mambobin dindindin na kwamitin sulhu girma, kuma dole kudurin duniya ya yi galaba a kan bukatu da manufar wadannan kasashe biyar.

Sojin Isra’ila sun kashe mutane fiye da 17,400 a Gaza, kashi 70 cikin 100 mata da yara ne tare da raunata fiye da 46,000, a cewar ma’aikatar lafiya ta Falasdinawa, wacce ta ce wasu da dama suna nan makale a karkashin baraguzan gine-gine.

Kasar Sin a kullun tana kira ga bangarorin da abin ya shafa da su mai da hankali kan manufa guda na kawo karshen rikici a Gaza, ta yadda za a baiwa al’ummar Falasdinu fatar rayuwa da zaman lafiya ta dindindin a yankin Gabas ta Tsakiya. (Muhammed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaJapanSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Babban Jami’in Jaridar Aljeriya: BRI Ta Inganta Hakkin Dan Adam A Kasashen Dake Raya Shawarar

Next Post

Ban Yi Nadamar Kashe Mahaifiyata Ba – Matashi

Related

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

10 hours ago
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya
Daga Birnin Sin

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

11 hours ago
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

12 hours ago
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

13 hours ago
An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025

14 hours ago
Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

15 hours ago
Next Post
Ban Yi Nadamar Kashe Mahaifiyata Ba – Matashi

Ban Yi Nadamar Kashe Mahaifiyata Ba - Matashi

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

September 14, 2025
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

September 14, 2025
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.