• English
  • Business News
Friday, June 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Li Qiang: Kwarin Gwiwar Da Kasar Sin Ke Da Shi Ya Kasance Jigo Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Duniya

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Li Qiang: Kwarin Gwiwar Da Kasar Sin Ke Da Shi Ya Kasance Jigo Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Firaministan kasar Sin Li Qiang, ya bayyana a yau Alhamis cewa, cikin shekaru 10 da suka gabata, kasar Sin ta samu jerin muhimman sakamako a kokarinta na gina alumma mai makoma ta bai daya ga daukacin bil adama.

Li Qiang, ya bayyana haka ne cikin muhimmin jawabin da ya gabatar yayin bikin bude taron shekara-shekara na dandalin tattaunawar harkokin Asiya na Boao na bana.

  • Li Qiang: Za A Gaggauta Raya Tashar Jiragen Ruwan Ciniki Cikin ‘Yanci Mai Alamar Kasar Sin

A cewarsa, yayin da ake fuskantar yanayi na rashin tabbas, kwarin gwiwar da kasar Sin ke da shi ya kasance jigo wajen kiyaye zaman lafiya da ci gaba a duniya, abun da aka gani da gaske a baya, kuma ake kara gani a yanzu da har ma da nan gaba.

Ya ce kasar Sin za ta nace ga aiwatar da yin gyare-gyare a gida da bude kofa ga waje da neman ci gaba bisa kirkire-kirkire, ba tare da laakari da sauyin da duniya za ta samu ba.

Ya kara da cewa, Sin za ta gabatar da jerin wasu sabbin matakai na fadada samun damar shiga kasuwarta da inganta yanayin kasuwanci da saukaka aiwatar da ayyuka.

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Jadadda Wajibcin Daukar Jerin Matakan Magance Matsalar Talauci Da Karancin Ci Gaba Da Rikici

Jakadan Sin Dake Amurka Ya Yi Jawabi A Gun Liyafar Da Kwamitin Kasa Mai Lura Da Kasuwancin Amurka Da Sin Ya Shirya

Ta hakan a cewar firaminstan, ba ingiza sabon karfi da kuzari ga tattalin arzikin duniya kasar Sin za ta yi ba, har ma da samarwa duniya damarmaki tare da hanyar cin gajiya daga ci gaban kasar.

Sannan a yayin zaman tattaunawa tsakanin wakilan ’yan kasuwar Sin da na kasashen waje, dake halartar taron Asiya na Boao na bana, da ya jagoranta a yau Alhamis, Li Qiang ya jaddada cewa, gwamnatin Sin na fatan yin aiki tare da ’yan kasuwa, ta yadda za su karfafa kansu a wannan lokaci da duniya ke fuskantar yanayi na rashin tabbas, kana su karfafa kwarin gwiwar su, da daidaita burin da suka sanya gaba, su ci gaba da ingiza matakan ingantawa, da bunkasa ci gaba a kasar Sin, da Asiya da duniya baki daya.

Yayin zaman, wakilan ’yan kasuwa daga Japan, da Sin, da Amurka, da Korea ta Kudu, da Birtaniya, da Italiya da sauran kasashe sun gabatar da jawabai, wadanda suka bayyana aniyar manyan kamfanonin kasa da kasa, na ci gaba da zuba jari a kasar Sin, da wanzar da ci gaba na tsawon lokaci a kasar. (Faiza Mustapha, Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Next Post

An Fitar Da Rahoton Amurka Ta Keta Hakkin Dan Adam Na Makaurata Da Yan Gudun Hijira

Related

Sin Ta Jadadda Wajibcin Daukar Jerin Matakan Magance Matsalar Talauci Da Karancin Ci Gaba Da Rikici
Daga Birnin Sin

Sin Ta Jadadda Wajibcin Daukar Jerin Matakan Magance Matsalar Talauci Da Karancin Ci Gaba Da Rikici

2 hours ago
Jakadan Sin Dake Amurka Ya Yi Jawabi A Gun Liyafar Da Kwamitin Kasa Mai Lura Da Kasuwancin Amurka Da Sin Ya Shirya
Daga Birnin Sin

Jakadan Sin Dake Amurka Ya Yi Jawabi A Gun Liyafar Da Kwamitin Kasa Mai Lura Da Kasuwancin Amurka Da Sin Ya Shirya

3 hours ago
Matsayin Sin Na Bude Kofar Tattalin Arzikinta Ga Duniya Ba Zai Canza Ba
Daga Birnin Sin

Matsayin Sin Na Bude Kofar Tattalin Arzikinta Ga Duniya Ba Zai Canza Ba

4 hours ago
An Kafa Fiye Da Kamfanonin Waje 24,000 A Sin Cikin Watanni 5 Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

An Kafa Fiye Da Kamfanonin Waje 24,000 A Sin Cikin Watanni 5 Na Farkon Bana

5 hours ago
An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming
Daga Birnin Sin

An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming

1 day ago
Sin Za Ta Hanzarta Duba Bukatun Samun Lasisin Fitar Da Ma’adanan “Rare Earth” Zuwa Ketare
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Hanzarta Duba Bukatun Samun Lasisin Fitar Da Ma’adanan “Rare Earth” Zuwa Ketare

1 day ago
Next Post
An Fitar Da Rahoton Amurka Ta Keta Hakkin Dan Adam Na Makaurata Da Yan Gudun Hijira

An Fitar Da Rahoton Amurka Ta Keta Hakkin Dan Adam Na Makaurata Da Yan Gudun Hijira

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Kamata Mai Yaron Ciki Ta Kula Da Shi?

Me Ya Kamata Mai Yaron Ciki Ta Kula Da Shi?

June 20, 2025
Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista

Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista

June 20, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

June 20, 2025
Sin Ta Jadadda Wajibcin Daukar Jerin Matakan Magance Matsalar Talauci Da Karancin Ci Gaba Da Rikici

Sin Ta Jadadda Wajibcin Daukar Jerin Matakan Magance Matsalar Talauci Da Karancin Ci Gaba Da Rikici

June 20, 2025
Jakadan Sin Dake Amurka Ya Yi Jawabi A Gun Liyafar Da Kwamitin Kasa Mai Lura Da Kasuwancin Amurka Da Sin Ya Shirya

Jakadan Sin Dake Amurka Ya Yi Jawabi A Gun Liyafar Da Kwamitin Kasa Mai Lura Da Kasuwancin Amurka Da Sin Ya Shirya

June 20, 2025
Matsayin Sin Na Bude Kofar Tattalin Arzikinta Ga Duniya Ba Zai Canza Ba

Matsayin Sin Na Bude Kofar Tattalin Arzikinta Ga Duniya Ba Zai Canza Ba

June 20, 2025
Zamfara Ta Zama Jiha Ta Farko Da Ta Ƙaddamar da Tsarin Ilimin Fasahar Zamani

Zamfara Ta Zama Jiha Ta Farko Da Ta Ƙaddamar da Tsarin Ilimin Fasahar Zamani

June 20, 2025
An Kafa Fiye Da Kamfanonin Waje 24,000 A Sin Cikin Watanni 5 Na Farkon Bana

An Kafa Fiye Da Kamfanonin Waje 24,000 A Sin Cikin Watanni 5 Na Farkon Bana

June 20, 2025
Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

June 20, 2025
Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

June 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.