• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Cote d’Ivoire

by CMG Hausa
3 years ago
新华社照片,博鳌(海南),2023年3月29日
    李强会见科特迪瓦总理阿希
    3月29日,国务院总理李强在海南博鳌会见来华出席博鳌亚洲论坛2023年年会的科特迪瓦总理阿希。
    新华社记者 黄敬文 摄

新华社照片,博鳌(海南),2023年3月29日 李强会见科特迪瓦总理阿希 3月29日,国务院总理李强在海南博鳌会见来华出席博鳌亚洲论坛2023年年会的科特迪瓦总理阿希。 新华社记者 黄敬文 摄

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

Firaministan kasar Sin Li Qiang ya gana da takwaransa na kasar Cote d’Ivoire Patrick Achi wanda ya halarci taron dandalin tattaunawar Asiya na Boao na shekarar 2023 a lardin Hainan na kasar Sin a yau.

A yayin ganawar, Li Qiang ya yi nuni da cewa, Sin ta yabawa kasar Cote d’Ivoire domin ta goyi bayan shawarar “ziri daya da hanya daya”, da kiran samun bunkasuwar duniya, da kiran kiyaye tsaron duniya, da tsayawa tsayin daka kan manufar Sin daya tak a duniya. Kana kasar Sin za ta ci gaba da goyon bayan kasar Cote d’Ivoire da ta bi hanyar zamanintar da kasa dake dacewa da yanayinta, da mai da hankali ga hadin gwiwa dake tsakanin bangarorin biyu a fannoni daban daban.

  • Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Daina Tsoma Baki Cikin Harkokin Cikin Gidan Kasashe Da Sunan Demokradiyya

A nasa bangare, Patrick Achi ya godewa kasar Sin bisa gudummawar da ta samar wa Cote d’Ivoire wajen yaki da cutar COVID-19 da raya ayyukan more rayuwa. Ya ce kasar Cote d’Ivoire ta tsaya tsayin daka kan ka’idar Sin daya tak a duniya, da shiga hadin gwiwar dake tsakanin kasashe masu bin shawarar “ziri daya da hanya daya”, kana kasarsa tana son amfani da damar cika shekaru 40 da kulla dangantakar diplomasiyya tsakaninta da kasar Sin, wajen kara zuba jari da hadin gwiwa a fannonin aikin noma, da ba da ilmi, da harkokin matasa da sauransu, don taimakawa kasar Cote d’Ivoire wajen gaggauta bunkasa tattalin arziki da zamantakewar al’umma da kuma masana’antu. (Zainab)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

November 8, 2025
Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

November 8, 2025
Next Post
Matata Da ‘Ya’Yana Ba Za Su Tsoma Baki Cikin Harkokin Gwamnati Na Ba – Abba Gida-Gida

Matata Da 'Ya'Yana Ba Za Su Tsoma Baki Cikin Harkokin Gwamnati Na Ba – Abba Gida-Gida

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

November 8, 2025
Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025
Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

November 8, 2025
Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

November 8, 2025
Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025
Yadda Ake Miyar Margi

Yadda Ake Miyar Margi

November 8, 2025
Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

November 8, 2025
Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal

Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal

November 8, 2025
Barau Zai Yi Ƙarar Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Gawuna/Garo Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Dala Miliyan 10

Barau Zai Yi Ƙarar Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Gawuna/Garo Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Dala Miliyan 10

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.