• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Cote d’Ivoire

by CMG Hausa
3 years ago
新华社照片,博鳌(海南),2023年3月29日
    李强会见科特迪瓦总理阿希
    3月29日,国务院总理李强在海南博鳌会见来华出席博鳌亚洲论坛2023年年会的科特迪瓦总理阿希。
    新华社记者 黄敬文 摄

新华社照片,博鳌(海南),2023年3月29日 李强会见科特迪瓦总理阿希 3月29日,国务院总理李强在海南博鳌会见来华出席博鳌亚洲论坛2023年年会的科特迪瓦总理阿希。 新华社记者 黄敬文 摄

LABARAI MASU NASABA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Firaministan kasar Sin Li Qiang ya gana da takwaransa na kasar Cote d’Ivoire Patrick Achi wanda ya halarci taron dandalin tattaunawar Asiya na Boao na shekarar 2023 a lardin Hainan na kasar Sin a yau.

A yayin ganawar, Li Qiang ya yi nuni da cewa, Sin ta yabawa kasar Cote d’Ivoire domin ta goyi bayan shawarar “ziri daya da hanya daya”, da kiran samun bunkasuwar duniya, da kiran kiyaye tsaron duniya, da tsayawa tsayin daka kan manufar Sin daya tak a duniya. Kana kasar Sin za ta ci gaba da goyon bayan kasar Cote d’Ivoire da ta bi hanyar zamanintar da kasa dake dacewa da yanayinta, da mai da hankali ga hadin gwiwa dake tsakanin bangarorin biyu a fannoni daban daban.

  • Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Daina Tsoma Baki Cikin Harkokin Cikin Gidan Kasashe Da Sunan Demokradiyya

A nasa bangare, Patrick Achi ya godewa kasar Sin bisa gudummawar da ta samar wa Cote d’Ivoire wajen yaki da cutar COVID-19 da raya ayyukan more rayuwa. Ya ce kasar Cote d’Ivoire ta tsaya tsayin daka kan ka’idar Sin daya tak a duniya, da shiga hadin gwiwar dake tsakanin kasashe masu bin shawarar “ziri daya da hanya daya”, kana kasarsa tana son amfani da damar cika shekaru 40 da kulla dangantakar diplomasiyya tsakaninta da kasar Sin, wajen kara zuba jari da hadin gwiwa a fannonin aikin noma, da ba da ilmi, da harkokin matasa da sauransu, don taimakawa kasar Cote d’Ivoire wajen gaggauta bunkasa tattalin arziki da zamantakewar al’umma da kuma masana’antu. (Zainab)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal
Daga Birnin Sin

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025
Daga Birnin Sin

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 9, 2025
Next Post
Matata Da ‘Ya’Yana Ba Za Su Tsoma Baki Cikin Harkokin Gwamnati Na Ba – Abba Gida-Gida

Matata Da 'Ya'Yana Ba Za Su Tsoma Baki Cikin Harkokin Gwamnati Na Ba – Abba Gida-Gida

LABARAI MASU NASABA

Li Qiang

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

October 10, 2025
Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

October 10, 2025
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

October 10, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.