• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Likitocin Kasar Sin Dake Taka Rawarsu A Nahiyar Afirka

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Likitocin Kasar Sin Dake Taka Rawarsu A Nahiyar Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kongo (Brazzaville), tana yamma maso tsakiyar nahiyar Afirka. A yammacin Brazzaville, babban birnin kasar, akwai asibitin sada zumunta na kasar Sin da Congo, wanda aka gina shi da taimakon kasar Sin, wanda kuma cikin shekaru 10 da suka gabata, a kai a kai ya zama asibiti mafi samun karbuwa a kasar Kongo.

A Kongo (Brazzaville) dake cikin yankin equatorial, abu ne mai sauki mutane su kamu da cututtukan ido, amma likitocin wurin dake iya yin tiyatar ido ’yan kadan ne. Tare da goyon bayan “Aikin tallafi tsakanin asibitoci” na kasar Sin, asibitin sada zumunta na Sin da Kongo ya kafa cibiyar kula da ido ta kasar Sin da Kongo (Brazzaville), wanda cikin sauri ya zama sashen da ya fi karbar adadin masu fama da ciwo a asibitin.

  • CMG Ya Hada Gwiwa Da Kafofin Yada Labaru Na Kasashen Da Ke Bin Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”
  • Xi Ya Fadawa Schumer Yadda Sin Da Amurka Za Su Daidaita Zai Tabbatar Da Makomar Bil Adama

A ranar 30 ga watan Maris na shekarar 2013, lokacin da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya ziyarci kasar Congo (Brazzaville), ya ziyarci tawagar likitocin kasar dake gudanar da ayyukan ba da agaji a asibitin sada zumunta na Sin da Kongo, inda a karo na farko ya gabatar da ruhin tawagogin likitocin kasar Sin, wato “Ba tsoron wahala, kokarin ba da gudummawa, ceton rayuka da warkar da wadanda suka ji rauni, da nuna kauna marar iyaka”.

Shekaru 10 ke nan, a watan Fabrairun shekarar 2023, shugaba Xi Jinping ya sake ambaton ruhin tawagar likitocin kasar Sin, yayin da yake ba da amsa ga rukuni na 19, na tawagar likitocin kasar Sin dake ba da agaji a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya.

A cikin shekaru 10 da suka gabata, kasar Sin ta aike da tawagar likitoci fiye da 6,000 zuwa kasashe 58, wadanda suka yi wa mutane miliyan 22 hidima a kasashen da suka samu tallafin, kana ta gudanar da ayyukan ba da jinya ba tare da karbar kudi ba har kusan dubu daya. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

Labarai Masu Nasaba

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: JapanKongoLikitocin sin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Falasdinu Da Isra’ila: Saudiyya Ta Dakatar Da Duk Wata Tattaunawa Da Isra’ila

Next Post

Gasar Wasannin Asiya Ta Hangzhou Kyauta Ce Ta Musamman Da Kasar Sin Ta Bai Wa Duniya

Related

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

5 hours ago
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

6 hours ago
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12
Daga Birnin Sin

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

7 hours ago
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

8 hours ago
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

9 hours ago
Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa
Daga Birnin Sin

Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa

10 hours ago
Next Post
Asiya

Gasar Wasannin Asiya Ta Hangzhou Kyauta Ce Ta Musamman Da Kasar Sin Ta Bai Wa Duniya

LABARAI MASU NASABA

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

August 22, 2025
UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

August 22, 2025
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

August 22, 2025
Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

August 22, 2025
JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

August 22, 2025
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

August 22, 2025
Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

August 22, 2025
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

August 22, 2025
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

August 22, 2025
Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.