ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Kira Taron Manema Labarai Game Da Halartar Shugaba Xi Jinping Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Tattauna Hadin-Kan Sin Da Kasashen Larabawa

by CGTN Hausa
1 year ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

Yau Litinin 27 ga wata, ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta kira taron manema labarai, game da halartar shugaban kasa Xi Jinping, bikin bude taron ministoci karo na 10 na dandalin tattaunawa kan hadin-gwiwar kasar Sin da kasashen Larabawa, inda mataimakin ministan harkokin wajen kasar, Deng Li ya amsa tambayoyin manema labaran.

Jami’in ya ce, taron zai maida hankali kan zurfafa tattaunawa a fannoni daban-daban, ciki har da tabbatar da aiwatar da matsayar shugabannin kasashen a zahirance, da fadada hadin-gwiwar kasar Sin da kasashen Larabawa a bangarori daban-daban, da gaggauta gina al’ummomin Sin da kasashen Larabawa masu kyakkyawar makoma ta bai daya, tare da nazartar matakai na zahiri. Kaza lika, za’a zartas da wasu takardu da dama game da sakamakon taron, al’amarin da zai karfafa samun fahimtar juna tsakanin kasar Sin da kasashen Larabawa, da tsara ayyukan da za’a gudanar a nan gaba, tare kuma da bayyana ra’ayi iri daya na bangarorin biyu kan batun da ya shafi Palesdinu. A ranar 30 ga watan Mayun da muke ciki, shugaba Xi Jinping na kasar Sin, tare da shugabannin wasu kasashen Larabawa hudu wadanda za su kawo ziyara kasar Sin, ciki har da sarkin kasar Bahrain, Hamad bin Isa Al Khalifa, da shugaban Masar, Abdel Fattah El-Sisi, da shugaban kasar Tunisiya, Kais Saied, da shugaban Hadaddiyar Daular Larabawa, Sheikh Mohamed bin Zayed Al Nahyan, za su halarci bikin kaddamar da taron, tare da gabatar da jawabi.

Deng Li ya jaddada cewa, ci gaban dangantakar kasar Sin da kasashen Larabawan na haifar da alfanu ga al’ummomin bangarorin biyu, kuma za ta taimaka sosai ga wanzar da zaman lafiya da samar da ci gaba a yankin Gabas ta Tsakiya, da tabbatar da zaman karko a duk fadin duniya. (Murtala Zhang)

ADVERTISEMENT
ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa
Daga Birnin Sin

Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

November 11, 2025
CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya
Daga Birnin Sin

CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya

November 11, 2025
Next Post
Wata Sabuwa: Kotu Ta Hana Aminu Ado Da Sauran Sarakuna 4 Kiran Kansu Sarakuna A Kano

Wata Sabuwa: Kotu Ta Hana Aminu Ado Da Sauran Sarakuna 4 Kiran Kansu Sarakuna A Kano

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

November 12, 2025
‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

November 12, 2025
Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025
Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

November 12, 2025
Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna

Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna

November 12, 2025
Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

November 12, 2025
Coas

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

November 11, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

November 11, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

November 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.