• English
  • Business News
Sunday, May 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Maimakon Maimaita Bukatar “Samarwa Kai Kariya” Kamata Ya Yi Amurka Ta Nazarci Ainihin Dalilin Kafa Huldar Diflomasiyya Tsakanin Ta Da Sin

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Maimakon Maimaita Bukatar “Samarwa Kai Kariya” Kamata Ya Yi Amurka Ta Nazarci Ainihin Dalilin Kafa Huldar Diflomasiyya Tsakanin Ta Da Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tun lokacin da gwamnatin Amurka mai ci ta kama aiki, jami’an ta ke ta maimaita batun bukatar “samarwa kai kariya”, karkashin dangantakar dake akwai tsakanin Sin da Amurka, to amma kuma har kawo yanzu, Amurka ba ta fayyace ainihin abun da take nufi da samarwa kai kariya ba.

Yayin taron manistocin kasashen wajen sassan 2 a jiya Asabar, wanda ya gudana a birnin Bali, an tabbatar da wanzuwar kariya da sassan biyu ke da ita karkashin dangantakar su cikin tsawon lokaci, don haka abun da ake bukata yanzu, shi ne bangaren Amurka ya karfafa wannan moriya, tare da tsayawa kan magana guda, da aiwatar da matakai ba tare da kaucewa ba.

  • Sin Tana Fatan Kasar Amurka Za Ta Canja Manufofinta Kan Kasar Sin

Ganawar manyan jami’an na Sin da Amurka a gefen taron G20 a Bali, ita ce zantawar da manyan jami’an kasashen biyu suka gudanar karo na 5 cikin wata guda, kuma wani muhimmin matakin diflomasiyya da zai ba da damar aiwatar da matsayar da shugabannin Sin da Amurka suka cimma a watan Nuwambar bara.

Rahotanni sun nuna cewa, ministocin wajen Sin da na Amurka, sun shafe sa’o’i 5 suna tattaunawa, sun kuma zurfafa cikakkiyar musaya game da alakar dake tsakanin kasashen su, da batutuwan da suka shafi kasa da kasa, da na shiyya shiyya, da suke mai da hankali a kan su.

Cikin wadannan batutuwa, bangaren Sin ya fayyace matsayarsa cewa, sanarwa guda 3 da sassan biyu suka amincewa tun tuni, su ne babban ginshikin samar da kariya ga kasashen 2, wadanda kuma su ne dukkanin duniya ke mayar da hankali a kan su.

Labarai Masu Nasaba

Kafofin Yada Labarai Na Amurka Sun Bayyana Kuzari Da Ci Gaban Da Fina-finan Kasar Sin Ke Samu A Bikin Cannes 

An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

Domin tabbatar da kyautata alaka da Sin, ya kamata Amurka ta kauracewa furta magana ta kuma saba.

Tarihi ya dade da tabbatar da cewa, nacewa akidu na gari wajen aiwatar da cudanyar kasa da kasa, shi ne matakin tabbatar da “samarwa kai kariya”, karkashin alakar dake akwai tsakanin Sin da Amurka. (Saminu)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Ya’yan Buhari 5 Da Ya Aurar Bayan Zama Shugaban Kasa

Next Post

2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashin Shettima A Matsayin Mataimaki

Related

Kafofin Yada Labarai Na Amurka Sun Bayyana Kuzari Da Ci Gaban Da Fina-finan Kasar Sin Ke Samu A Bikin Cannes 
Daga Birnin Sin

Kafofin Yada Labarai Na Amurka Sun Bayyana Kuzari Da Ci Gaban Da Fina-finan Kasar Sin Ke Samu A Bikin Cannes 

1 hour ago
An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

2 hours ago
Masana Kimiyya Na Kasar Sin Sun Gano Wata Sabuwar Hallita A Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar 
Daga Birnin Sin

Masana Kimiyya Na Kasar Sin Sun Gano Wata Sabuwar Hallita A Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar 

20 hours ago
Xi Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Taro Na 34 Na Kasashen Larabawa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Taro Na 34 Na Kasashen Larabawa

21 hours ago
Rokar Kasuwanci Ta Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 6 Zuwa Sararin Samaniya
Daga Birnin Sin

Rokar Kasuwanci Ta Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 6 Zuwa Sararin Samaniya

22 hours ago
Gidan Adana Kayayyakin Tarihi Na Amurka Ya Mayarwa Kasar Sin Rubuce-rubucen Hannu Masu Daraja Na Lokacin Yake-yake A Kasar
Daga Birnin Sin

Gidan Adana Kayayyakin Tarihi Na Amurka Ya Mayarwa Kasar Sin Rubuce-rubucen Hannu Masu Daraja Na Lokacin Yake-yake A Kasar

23 hours ago
Next Post
2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashin Shettima A Matsayin Mataimaki

2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashin Shettima A Matsayin Mataimaki

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

May 18, 2025
Kafofin Yada Labarai Na Amurka Sun Bayyana Kuzari Da Ci Gaban Da Fina-finan Kasar Sin Ke Samu A Bikin Cannes 

Kafofin Yada Labarai Na Amurka Sun Bayyana Kuzari Da Ci Gaban Da Fina-finan Kasar Sin Ke Samu A Bikin Cannes 

May 18, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

May 18, 2025
An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

May 18, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

May 18, 2025
Kano

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

May 18, 2025
Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

May 18, 2025
Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

May 18, 2025
Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar

Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar

May 18, 2025
Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.