• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
Majalisa

A ranar Talatar da ta gabata ce kwamitin kula da asusun gwamnati na majalisar wakilai (PAC), ya kaddamar da bincike kan zargin yin watsi da aikin hanyar Gidanwaya-Guaran Dutse-Waman Rafi-Saminaka-Kano a Jihar Kaduna wanda kudinsa ya kai naira biliyan 1.46.

Kwamitin ya yi rajistar korafe-korafen ne a yayin wani zaman bincike a ranar Talata, sa’ilin da yake tambayar babban sakataren ma’aikatar ayyuka ta tarayya, Dakta Yakubu Adam kan aikin.

  • Ba Zan Goyi Bayan Ƙudirin Ƙarin Haraji Ga Talakawa Ba – Sanata Ndume
  • Horor Da Kasar Sin Take Tallafawa Ya Inganta Yaki Da Nakiyoyin Da Aka Binne A Somaliya

An yi zaman ne kan duba muhimman kadarori na kasa musamman hanyoyin da aka gina daga gwamnatin da ta shude.

Shugaban kwamitin majalisar wakilan, Bamidele Salam ya koka da cewa gwamnatin tarayya ta ciyo bashin kudin aikin ne.

“Bayanan da muka samu daga ofishin kula da basussuka sun nuna adadin hanyoyin har da rancen da gwamnatin tarayya ta karba.

LABARAI MASU NASABA

No Content Available

“Amma dai, wata hanya ta musamman mai suna Gidanwaya-Guaran Dutse-Waman Rafi-Saminaka-Kano a Jihar Kaduna da ma’aikatar ayyuka ta tarayya ta bayar da aikin hanyar tun a ranar 5 ga Oktoba, 2022, kan zunzurutun kudi hai na naira biliyan 1.461 da aka biya ga kamfanin ‘Messrs Jam Jam Dynamic Platform Limited’.

“Ya kamata a kammala wannan hanya cikin watanni 12, akwai zargin cewa kwangilar hanyar da aka bayar a shekarar 2022 ba a fara ba, kamar yadda muke magana a yanzu, kuma ma’aikatar ayyuka ta tarayya ta biya dukkan kudaden aikin ga dan kwangilar da abin ya shafa,” in ji shi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

No Content Available
Next Post
Senegal Ta Kulla Yarjejeniyar Gudanar Da Aikin Karkatar Da Ruwa Da Kamfanin Kasar Sin

Senegal Ta Kulla Yarjejeniyar Gudanar Da Aikin Karkatar Da Ruwa Da Kamfanin Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

November 8, 2025
Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.