• English
  • Business News
Sunday, September 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna

by Yusuf Shuaibu
10 months ago
in Ga Ya Kori Ji
0
Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Talatar da ta gabata ce kwamitin kula da asusun gwamnati na majalisar wakilai (PAC), ya kaddamar da bincike kan zargin yin watsi da aikin hanyar Gidanwaya-Guaran Dutse-Waman Rafi-Saminaka-Kano a Jihar Kaduna wanda kudinsa ya kai naira biliyan 1.46.

Kwamitin ya yi rajistar korafe-korafen ne a yayin wani zaman bincike a ranar Talata, sa’ilin da yake tambayar babban sakataren ma’aikatar ayyuka ta tarayya, Dakta Yakubu Adam kan aikin.

  • Ba Zan Goyi Bayan Ƙudirin Ƙarin Haraji Ga Talakawa Ba – Sanata Ndume
  • Horor Da Kasar Sin Take Tallafawa Ya Inganta Yaki Da Nakiyoyin Da Aka Binne A Somaliya

An yi zaman ne kan duba muhimman kadarori na kasa musamman hanyoyin da aka gina daga gwamnatin da ta shude.

Shugaban kwamitin majalisar wakilan, Bamidele Salam ya koka da cewa gwamnatin tarayya ta ciyo bashin kudin aikin ne.

“Bayanan da muka samu daga ofishin kula da basussuka sun nuna adadin hanyoyin har da rancen da gwamnatin tarayya ta karba.

Labarai Masu Nasaba

No Content Available

“Amma dai, wata hanya ta musamman mai suna Gidanwaya-Guaran Dutse-Waman Rafi-Saminaka-Kano a Jihar Kaduna da ma’aikatar ayyuka ta tarayya ta bayar da aikin hanyar tun a ranar 5 ga Oktoba, 2022, kan zunzurutun kudi hai na naira biliyan 1.461 da aka biya ga kamfanin ‘Messrs Jam Jam Dynamic Platform Limited’.

“Ya kamata a kammala wannan hanya cikin watanni 12, akwai zargin cewa kwangilar hanyar da aka bayar a shekarar 2022 ba a fara ba, kamar yadda muke magana a yanzu, kuma ma’aikatar ayyuka ta tarayya ta biya dukkan kudaden aikin ga dan kwangilar da abin ya shafa,” in ji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KadunamajalisaTituna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Karuwar Tattalin Arzikin Sin Ita Ce Damar Raya Ciniki A Afirka

Next Post

Senegal Ta Kulla Yarjejeniyar Gudanar Da Aikin Karkatar Da Ruwa Da Kamfanin Kasar Sin

Related

No Content Available
Next Post
Senegal Ta Kulla Yarjejeniyar Gudanar Da Aikin Karkatar Da Ruwa Da Kamfanin Kasar Sin

Senegal Ta Kulla Yarjejeniyar Gudanar Da Aikin Karkatar Da Ruwa Da Kamfanin Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

September 7, 2025
ASUU

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

September 7, 2025
Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

September 7, 2025
Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

September 7, 2025
Mun Tara Kuɗi Sama Da Naira Miliyan 170 Na Fatun Layya – Sheikh Bala Lau 

Mun Tara Kuɗi Sama Da Naira Miliyan 170 Na Fatun Layya – Sheikh Bala Lau 

September 7, 2025
Fyade

Matsalar Ciwon Kwakwalwa A Gidajen Yarin Kasar Nan

September 7, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Sake Maido Da Ma’aikatar Yaki A Amurka Ya Nuna Babu Dakatawa A Yaki Hatta A Wajen Sa Suna 

Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Sake Maido Da Ma’aikatar Yaki A Amurka Ya Nuna Babu Dakatawa A Yaki Hatta A Wajen Sa Suna 

September 6, 2025
Rikicin NNPP A Kano: Wani Tsagi Ya Soki Korar Abdulmumini Jibrin Kofa

Rikicin NNPP A Kano: Wani Tsagi Ya Soki Korar Abdulmumini Jibrin Kofa

September 6, 2025
Koyo Daga Tarihi Da Kiyaye Zaman Lafiya Za Su Sa Kaimi Ga Zamanantar Da Duk Duniya Baki Daya

Koyo Daga Tarihi Da Kiyaye Zaman Lafiya Za Su Sa Kaimi Ga Zamanantar Da Duk Duniya Baki Daya

September 6, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya Farfaɗo Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda

Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya Farfaɗo Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda

September 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.