• English
  • Business News
Tuesday, September 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Makon Zinare” Ya Kore Surutan Tabarbarewar Tattalin Arzikin Kasar Sin 

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Makon Zinare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mutane kimanin miliyan 826, sun yi tafiye-tafiye domin yawon shakatawa a cikin kasar Sin, adadin da ya karu da kaso 4.1 bisa dari, idan aka kwatanta da na makamancin lokacin shekarar 2019. Yawan kudaden shiga da aka samu sakamakon harkokin yawon shakatawar ya kai Yuan biliyan 753 da miliyan 430, adadin da ya karu da kaso 1.5 bisa dari, idan aka kwatanta da na makamancin lokaci na shekarar 2019. Kaza lika kudaden shiga a fannin kallon fina-finan sinima ya zarce yuan biliyan 2.73. Fasinjojin da layin dogo ya yi jigila kuwa a fadin kasar sun wuce miliyan 160…

…A lokacin hutu na bikin tsakiyar kaka, da bikin murnar ranar kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin da aka kammala ba da dadewa ba, an nuna yanayin wadata a kasuwar hada-hadar kayayyaki ta kasar Sin.

  • Kazakhstan, Kasa Marar Ruwa Mafi Girma A Duniya, Tana Da Nata Hanyar Shiga Teku
  • Sin Da Wasu Kasashe 80 Sun Yi Kira Da A Kyautata Tsare-tsaren Tallafawa Tsoffi

Ga al’ummar kasar Sin, bikin murnar ranar kafuwar Jamhuriyar Jama’ar kasar, na daya daga cikin muhimman bukukuwa a ko wace shekara. Jama’a sun saba cin gajiyar wannan dogon hutun da ba kasafai ake samun shi ba wajen tafiye-tafiye da sayayya, don haka ake kiran bikin da sunan “Makon Zinare”.

Wadatar da aka nuna a lokacin “Makon Zinare” na ranar kasa ta bana, wata muhimmiyar alama ce ta daidaitawa, da farfado da tattalin arzikin kasar Sin. A farkon rabin shekarar bana, yawan GDPn kasar Sin ya karu da kashi 5.5 bisa dari idan aka kwatanta da na makamancin lokacin bara, wanda ya ci gaba da kasancewa kan gaba a tsakanin manyan kasashe masu karfin tattalin arziki a duniya. Wani mai magana da yawun hukumar ba da lamuni ta duniya IMF, a kwanan nan ya bayyana cewa, an ga alamun daidaitar tattalin arzikin kasar Sin daga bayanan da aka samu a baya-bayan nan. Citigroup, Goldman Sachs, da sauran wasu cibiyoyin kasa da kasa sun kara hasashen su kan ci gaban tattalin arzikin kasar Sin a duk shekarar.

A yanayin da ake ciki na rashin karfin bunkasuwar tattalin arzikin duniya, tattalin arzikin kasar Sin zai ci gaba da kokarin ingiza farfadowar tattalin arzikin duniya. Kuma hakan zai kore surutan tabarbarewar tattalin arzikin kasar Sin. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

Labarai Masu Nasaba

Kuri’ar CGTN Ta Nuna Gamsuwar Al’ummu Da Rawar Da Sin Ta Taka Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na 2

Wang Yi Ya Yi Bitar Nasarorin Da Aka Cimma Yayin Taron Kolin SCO Na Tianjin


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AfirkaBunkasa Tattalin ArzikiSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnati Tarayya Ta Dakatar Da Shirin N-Power

Next Post

Illolin Rashin Yawan Shan Ruwa Ga Dan’Adam

Related

Kuri’ar CGTN Ta Nuna Gamsuwar Al’ummu Da Rawar Da Sin Ta Taka Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na 2
Daga Birnin Sin

Kuri’ar CGTN Ta Nuna Gamsuwar Al’ummu Da Rawar Da Sin Ta Taka Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na 2

5 minutes ago
Wang Yi Ya Yi Bitar Nasarorin Da Aka Cimma Yayin Taron Kolin SCO Na Tianjin
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Yi Bitar Nasarorin Da Aka Cimma Yayin Taron Kolin SCO Na Tianjin

2 hours ago
Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

21 hours ago
Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

21 hours ago
AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci
Daga Birnin Sin

AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

22 hours ago
Shugaban Zimbabwe Ya Sauka Beijing Domin Halartar Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan
Daga Birnin Sin

Shugaban Zimbabwe Ya Sauka Beijing Domin Halartar Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan

23 hours ago
Next Post
Illolin Rashin Yawan Shan Ruwa Ga Dan’Adam

Illolin Rashin Yawan Shan Ruwa Ga Dan'Adam

LABARAI MASU NASABA

Kuri’ar CGTN Ta Nuna Gamsuwar Al’ummu Da Rawar Da Sin Ta Taka Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na 2

Kuri’ar CGTN Ta Nuna Gamsuwar Al’ummu Da Rawar Da Sin Ta Taka Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na 2

September 2, 2025
Rashin Shugabanci Nagari Ne Har Yanzu Kananan Yara Ke Mutuwa Saboda Cutar Cizon Sauro

Rashin Shugabanci Nagari Ne Har Yanzu Kananan Yara Ke Mutuwa Saboda Cutar Cizon Sauro

September 2, 2025
Wang Yi Ya Yi Bitar Nasarorin Da Aka Cimma Yayin Taron Kolin SCO Na Tianjin

Wang Yi Ya Yi Bitar Nasarorin Da Aka Cimma Yayin Taron Kolin SCO Na Tianjin

September 2, 2025
NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano

NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano

September 2, 2025
Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama

Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama

September 2, 2025
NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

September 2, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Masu Safarar Makamai A Katsina, Sun Ƙwato Makamai

September 2, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Mutum 2 Sun Shiga Hannu Kan Sace Adaidaita Sahu A Borno

September 2, 2025
Zargin Cin Hanci: Babu Wani Shirin Tsige El-Rufai – Kakakin Majalisar Dokokin Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Gargaɗi El-Rufai Kan Yunƙurin Tayar Da Rikici A Jihar

September 2, 2025
Za Mu Taimaka PDP Ta Fadi Zaben 2023 -Wike

2027: Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Zawarcin Peter Obi

September 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.