• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manufar Sin Ta Fadada Bude Kofa Ga Waje Za Ta Tallafawa Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
Sin

Masharhanta da dama sun nazarci muhimman batutuwa da aka tattaunawa, yayin babban taron wakilan JKS na 20 da ya kammala a kwanan nan, tare da yabawa alkawuran da shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya ambata, cikin jawabinsa yayin ganawa da ’yan jaridu, lokacin kammalar taron na bana, musamman ma gabar da ya ambato aniyar kasar sa, ta kara fadada bude kofarta ga kasashen waje, tare da tabbatar da nasarar manufar zurfafa gyare-gyare a dukkanin fannoni, da samar da ci gaba mai nagarta.

Har ma ya sha alwashin cewa, Sin za ta samar da karin damammaki ga duniya.
Ko shakka babu, idan aka yi duba da irin gudummawa da kasar Sin ke bayarwa ga bunkasar tattalin arzikin duniya, hadi da yadda a yanzu shugabannin take kara tabbatar da aniyarsu ta ci gaba da yin tafiya kafada da kafada da sauran sassan duniya, za a amince da cewa, ci gabanta zai kara fadada ci gaban duniya baki daya.

  • Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Yi Cikakken Kokarin Shawo Kan Illar Da Ke Tattare Da Yanayin Da Ake Ciki Game Da Rikicin Rasha Da Ukraine

A matsayinta na kasa ta 2 mafi karfin tattalin arziki a duniya, Sin na da kasuwa mai yalwa, wadda ke kara jan hankulan duniya. Don haka ne ma masana ke ganin wannan manufa, ta kara bude kofa ga sassan duniya da Sin ta alkawarta, za ta tallafawa farfadowar tattalin arzikin duniya, tare da amfanar da al’ummun kasa da kasa.

Kawo yanzu, Sin ta zamo babbar abokiyar cinikayyar kasashe sama da 100, ta kuma kafa yankunan cinikayya maras shinge, tare da sanya hannu kan muhimman yarjeniyoyin cinikayya, irinsu cikakkiyar yarjejeniyar hadin gwiwar raya tattalin arziki ko RCEP, da dandalin raya hadin gwiwar Sin da nahiyar Afirka na FOCAC da sauransu.

Bugu da kari, Sin na taimakawa kasashe masu tasowa da musayar fasahohi, yayin da ayyukan da ake gudanarwa karkashin shawarar ziri daya da hanya daya, suka bude sabon babi ga raya cudanyar cin moriyar juna, tsakanin ta sasssan duniya daban daban. (Saminu Hassan)

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik
Daga Birnin Sin

Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

November 2, 2025
Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik
Daga Birnin Sin

Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 2, 2025
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Zamfara, Sun Kashe Mutum Daya, Sun Sace Wasu 8 

Da Dumi-Dumi: 'Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Tsohon Sakataren Gwamnatin Enugu Da Wasu

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

November 3, 2025
Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

November 3, 2025
Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

November 3, 2025
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

Mayar Da Martani Kan Barazanar Amurka Ga Nijeriya: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yaba Wa Kwankwaso 

November 3, 2025
Likitoci

NARD Ta Yi Fatali Da Iƙirarin Gwamnatin Tarayya Na Ba Ta ₦43bn, Kuma Yajin Aiki Na Nan

November 3, 2025
Kano

Kano Ta Amince Da Naira Biliyan 8.2 Don Ayyukan ilimi, Samar Da Ruwa, Da Makamashi

November 3, 2025
Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

November 2, 2025
Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.