• English
  • Business News
Tuesday, June 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mata Za Su Yi Wa PDP Ruwan Kuri’a A Sakkwato – Farfesa A’isha Madawaki

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
3 years ago
in Siyasa
0
Mata Za Su Yi Wa PDP Ruwan Kuri’a A Sakkwato – Farfesa A’isha Madawaki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da Babban Zaben 2023 ke kara karatowa, jam’iyyar PDP a Jihar Sakkwato ta bayyana cewar dimbin mata za su fito su yi wa jam’iyyar ruwan kuri’a domin tabbatar da nasarar ta a dukkanin matakai.

Mataimakiyar shugaban kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar PDP a jihar, Farfesa A’isha Madawaki Isah, ce ta bayyana hakan a yau Talata a wajen taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar da aka gudanar na kananan hukumomin Gada da Goronyo a ofishin jam’iyyar a Sakkwato.

  • ‘Yansanda Sun Cafke Dan Shekara 16 Kan Zargin Cin Zarafin Mai Mala Buni 
  • Buhari Ya Ba Ni Tabbacin Za A Gudanar Da Sahihin Zabe A 2023 – Atiku

Farfesa Madawaki, wadda kuma ita ce Kwamishinar Ma’aikatar Ilimi Mai Zurfi, ta bayyana cewar a bisa ga cikakken goyon bayan da jam’iyyar PDP ta samu a jihar da bunkasa rayuwar mata da daukacin al’umma; mata za su fito kwansu da kwarkwata su zabi PDP daga sama har kasa baki daya.

‘Yar siyasar ta bayyana cewar gwamnatin Tambuwal ta aiwatar da muhimman ayyuka masu tasiri wadanda suka bunkasa rayuwar mata, kawar da matsalolinsu da inganta jin dadinsu tare da ba su muhimman mukamai sama da kowace gwamnati a jihar.

“Za mu gudanar da yakin neman zabe tun daga rumfuna, gida-gida da kofa-kofa domin kara godiya ga ‘yan uwanmu mata kan goyon bayan da suke bai wa wannan gwamnatin tare da kara bayyana masu muhimmancin zaben PDP tun daga sama har kasa baki daya.”

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

A jawabinsa, shugaban kwamitin yakin neman zaben PDP, Tsohon Ministan Sufuri, Honarabul Yusuf Sulaiman, ya bayyana cewar jam’iyyar adawa ta APC za ta zama tarihi a zaben 2023.

Ya ce al’ummar Jihar Sakkwato za su jagoranci kakkabe mulkin APC daga sama har kasa ta hanyar tabbatar da Atiku Abubakar a matsayin shugaban kasa da Malam Sa’idu Umar a matsayin Magajin gwamna Tambuwal tare da zaben dukkanin ‘yan takarar PDP baki daya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCMataPDPSakkwatoSiyasaTambuwal
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yansanda Sun Cafke Dan Shekara 16 Kan Zargin Cin Zarafin Mai Mala Buni 

Next Post

Mai Mala Buni Ya Bayar Da Umarnin Sakin Yaron Da Ya Ci Zarafinsa

Related

Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC
Manyan Labarai

Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

10 hours ago
An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027
Siyasa

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

1 day ago
Gwamnan Abba Kabir Yusuf tare da Arch. Ali Hassan
Tattaunawa

Abba Ya Dace Ya Zama Gwamnan Kano Na Har Abada Ba Shekaru 8 Kaɗai Ba – Arch Ali Hassan

2 days ago
2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega
Siyasa

2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

2 days ago
Ƴansanda Sun Gargaɗi Masu Lalata Fastar Tinubu A Kano
Siyasa

Ƴansanda Sun Gargaɗi Masu Lalata Fastar Tinubu A Kano

3 days ago
Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista
Manyan Labarai

Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista

4 days ago
Next Post
Mai Mala Buni Ya Bayar Da Umarnin Sakin Yaron Da Ya Ci Zarafinsa

Mai Mala Buni Ya Bayar Da Umarnin Sakin Yaron Da Ya Ci Zarafinsa

LABARAI MASU NASABA

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

June 24, 2025
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.